Idan Mutum Ya Karya Azumi Da Gangan, Menene Abinda Shari’a Tace Yayi?

0
186

Amsa: Idan mutum ya karya azumi da gangan, zaiyi azumin wata biyu a jere ko ya ciyar da mutane sittin ko ya’yanta bawa; wannan ita ce kaffarar laifin da ya aikata na shan ruwa da gangan cikin Ramadan.

Hujja: Marawaici Abu Huraira, littafi: Sahihul Bukhari Sahihu Muslim.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Ya Zaɓi Yin Azumi Sittin Yana Cikin Yi, Sai Rashin Lafiya Ta Same Shi, Idan Ya Ajiye Shin Sai Ya Sake Daga Farkone? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Idan Mutum Yana Fama Da Rashin Lafiya, Yaya Zaiyi Da Azumi? danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceIdan Mutum Ya Dace Da Daren Lailatul Ƙadari Kuma Ya Gane Cewa Wannan Shi Ne Daren Lailatul Ƙadari, Shin Akwai Wata Addu’a Ta Musamman Ne Da Zaiyi?
Labarin na GabaIdan Ya Zaɓi Yin Azumi Sittin Yana Cikin Yi, Sai Rashin Lafiya Ta Same Shi, Idan Ya Ajiye Shin Sai Ya Sake Daga Farkone?
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.