Shin Mace Za Ta Iya Shan Maganin Da Zai Hana Al’adarta Zuwa Domin Ta Yi Azumin Ramadan Gaba Ɗaya Ko Kuma Idan Akwai Kaffara Ta Azumi Sittin, Domin Ta Yi Su Gaba Ɗaya A Jere?

0
584

Amsa: Idan har likita ƙwararre yace maganin ba zai cutar da ita ba, kamar ya haifar mata da wata illa nan gaba, ba laifi ba ne idan ta sha, amma ta bar tsarin halittarta ta asali da Allah ya yi ta a kai, na ta yi al’ada duk wata, shi ne abinda ya fi.

Hujja: (Daarul Ifata’i Almisiriya).

Domin karanta cikakken bayani a kan Wane Irin Abinci Ake Bayarwa, Kuma Yaya Yawan Abinda Zaka Fitarwa Kowane Mutum Yake? danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Zakkar Fid-Da-Kai danna nan.

Danna link ɗinnan; https://chat.whatsapp.com/JtD82AjZZmo3AtSTaKP05r domin shiga WhatsApp group namu na Ramadan.

labarin da ya wuceIdan Ya Zaɓi Yin Azumi Sittin Yana Cikin Yi, Sai Rashin Lafiya Ta Same Shi, Idan Ya Ajiye Shin Sai Ya Sake Daga Farkone?
Labarin na GabaWane Irin Abinci Ake Bayarwa, Kuma Yaya Yawan Abinda Zaka Fitarwa Kowane Mutum Yake?
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.