-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutum zai iya yin hakan, amma abin da yafi shi ne, yayi amfani da lokaci, maimaikon kiran assalatu; saboda wasu na saka assalatu a farkon kira, wasu kuma a ƙarshen kira, shima ladanin da lokacin yake […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutum zai dakatar da yin sahur, ta hanyar kiyaye lokutan fitowar alfijir da ake rubutawa na kowacce rana a kalanda, ko kafofin sadarwa kamar gidajen radiyoda talabijin da wayoyin hannu.
Hujja: “Ku ci, ku […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutum zai cinye abinda ya saka abakinsa lokacin sahur, koda alfijir ya fito; Haka kuma, idan ruwa ne zai shanye wanda yake cikin kofin, ko da alfijir ya fito.
Hujja: “Idan ɗayanku yana cin abinci, sai […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Koda ruwa mutum ya kurɓa, ko yaci dabino, shi ake kira sahur, ba sai lalle ya ci abinci ba.
Hujja: “Koda ruwa ne mutum ya kurɓa, yayi sahur, mala’iku na addu’a ga masu yin sahur….”.
Marawaici: Ab […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Sahur shi ne abincin da wanda zai tashi da azumi yake ci, kafin fitowar alfijir.
Hujja: “Ku yi sahur, domin a cikin sahur akwai albarka”
Marawaici Anas Ibn Malik, littafi Bukhari Sahihul […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Idan mutum yaga watan azumin Ramadan, zai sanar da hukumar dake da alhakin sanar da al’umma, domin ɗaukar azumin.
Hujja: “Bilal faɗa wa mutane su tashi da azumi gobe….”
Marawaici Ibn Abbas. l […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Babu wata alama da mutum zai gani; saidai kawai zai ga jaririn watan Ramadan ne kamar yadda ake ganin sabon kowanne wata idan ya kama.
Hujja: “Mutane sunga jaririn wata, sai na bawa Shugaban halitta […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutum ɗaya idan yaga watan azumi, ya wadartar ga mutanen wannan ƙasar, da mutum ɗayan nan ke ciki kowa ya ɗauki azumi.
Hujja: “Wani Balaraben ƙauye yace: “Ya ga jaririn watan Ramadan”; Sai Manzo ya ce: […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Wanda azumin Ramadan ya wajaba akansa, shine wanda gashin mara ya fito masa, mace ko namiji.
Hujja: “Shari’ar Musulunci bata aiki akan mutum uku, su ne: Ƙaramin yaro har sai ya balaga….”
M […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutum zai dogara ne da abin da shari’ar Musulunci ta umarce shi yayi; shi ne ya ɗauki azumi da zarar hukuma ta sanar daɗaukar azumin, ko kuma ajiyeshi.
Hujja: “Ku ɗauki azumin Ramadan da zarar kunga jar […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Idan Nayi Haɓo Da Azumi A Bakina Kafina Sha Ruwa, Yaya Azumina Zai Kasance?
Amsa: Duk wanda haɓo ya same shi, kuma da azumi abakinsa, babu komai, azuminsa na nan daram.
Hujja: (Daarul Ifata’i A […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Idan mutum ya shaƙi hayaƙin turaren wuta, ko turaren ƙamshi na ruwa, babu komai, azuminsa na nan daram.
Hujja: (littafin Fatawa 55455, littafin Farawa 107799).
Domin karanta cikakken bayani akan Id […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Idan mutum ya shaƙi Mantaleta ko Rob, ko kuma ya shafa aleɓe, babu komai; azuminsa na nan daram.
Hujja: (Littafin fatawa lamba 55455, littafin fatawa lamba 107799).
Domin karanta cikakken bayani a […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Idan na ɗanɗana miya domin naji fitowar gishiri, amma na tofar ban haɗiye ba, yaya batun azumina?
Amsa: Idan mutum ya ɗanɗana miya, gishiri, suga, zuma, zobo, juicy, azuminsa na nan matsawar bai haɗiye ba. […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Mutumba zai rama azumi ba, idan ya haɗiye ruwa lokacin kurkurar baki, bada ganganci ba; a cikin alwala ko ba acikin alwala ba.
Hujja: “Allah ya yafewa al’ummata abubuwa guda uku, kuskure da mantuwa da […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 3 months ago
Amsa: Rashin yin sallar jam’i baya lalata azumi, matsawar mutum yana yin sallar a kan lokaci; kawai dai yana tabka asarar lada mai yawa.
Hujja: “Sallar mutum acikin jama’a, tafi sallarsa shi ɗaya a kasuwa ko […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 4 months ago
Amsa: Abubuwan dake lalata azumi a ɓoye su ne:
Akwai yi da wani da shaidar zur da gulma da ƙin yin sallah sai lokacinta ya wuce, babu wani dalili na shari’ah, ƙin yin sallah kwata-kwata.
Hujja: “Wanda duk […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 4 months ago
Waɗanne Abubuwa Ne Na Fili Da Ke Karya Azumi?
Amsa: Abubuwan fili da suke karya azumi su ne: Cin abinci ta hanyar tauna ko haɗiya. Shan ruwa ko wani […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 4 months ago
1. Za ta jiƙa tafikan hannayenta da ruwa, sai ta ɗan bubbuga tafikan hannayenta a kanta; sannan ta wanke daga cibiya zuwa gwuiwar ƙafafunta; sannan sai ta ɗebo ruwa cikin tafikan hannayenta biyu, ta wanke kan […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 7 months ago
Ɗagowa Daga Ruku’u: Bayan kowacce gaɓa ta koma mazauninta; ya tsaya daram kar ya mayar da hannuwansa kan ƙirjinsa, wato; (Qabdu) su ne kaɗai zai bar su a sake kamar yadda mafi yawan malamai suka ce.
Sannan sai […]
- Load More
Gida Lawan Bello