khairatu.shehu
Abin da ake faɗa idan za a yanka dabba, ko za a soke ta (Raƙumi)
بشم الله واللهُ أَكْبَرُ اللَّهُمَّ مِنْكَ ولَكَ اللَّهُمَّ تَقَبَّلْ مِنِّي
Bismillah wallahu Akhbar, Allahumma minka walaka, Allahumma taqabbal minnee.
Da sunan ALLAH, Kuma ALLAH ne Mafi girma.Ya ALLAH wannan dabba daga gareka take, kuma mallakar ka ce.Ya ALLAH Ka karɓa daga gareni.
Sannan anfiso mutum ya yanka abin layyarsa da kansa, idan kuma bazai iyaba saiya wakilta a yanka masa.
Danna nan don karanta Addu’a Yayin Da Mutum Ya Juya A Cikin Bacci
Edita@rumasau-kallamu