Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; ‘Idan kuka ji haushin karnuka, da kukan jaki da daddare, to ku nemi tsarin Allah daga gare su; don kuwa su suna ganin abin da ba kwa gani’.
Domin karanta cikakken bayani akan Falalar Yaɗa Sallama A Cikin Al’umma danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Munafuntar Al’umma Da Rashin Fayyace Alƙibla danna nan.
Don karanta Yadda Ake Addu’ar Nema Wa Yara Samun Karatu Da Raba Su Da Abokanan Banza danna nan