An karɓo daga Aisha (Radiyallahu Anhu) tace Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam); ya kasance yana tashi daga bacci zai karanta wannan addu’a;
Ga Addu’ar Tashi Daga Bacci kamar haka:
“La ilaha illa anta subhanakallahumma astagfiruka li zhanbi; wa as’aluka rahmatikallahumma zidni ilman, wala tazig ƙalbi ba’ada iz hadaitani; wahab min ladunka rahmatan innaka antal wahhab” (Abu Dawud)
Ana so duk wanda ya tashi daga bacci, na safe ne ko na rana ko kuma na yamma to ya karanta wannan addu’ar yayin da ya farka, to Ubangiji zai ba ka kariya daga duk wani abu da zai cutar da kai a ranar kuma Allah zai sa ka samu nutsuwa da wadatar zuciya.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Addu’ar Sauƙin Bashi danna nan.
Domin karanta bayani a kan Yadda Ake Addu’ar Neman Biyan Bashi danna nan.