“Astaudi’ul laaha diinaka wa amaanataka, wa khawaatima amalika”. {Ina ba wa Allah ajiyar addininka, da amanarka, da ayyukan da ka ke cikawa a kan su}.
“Zawwadakal laahut taƙ’waa, wa gafara zanbaka wa yassara lakal khaira haisu kunta”.
{Allah ya yi maka guzurin taƙawa, ya gafarta maka zunubanka, ya sauƙaƙe alheri gare ka a duk inda kake}.
Domin karanta cikakken bayani akan Yin Kabbara Da Tasbihi Yayin Da Ake Tafiya danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Yadda Ake Yin Salatut Tasbihi danna nan.