Ɗagowa Daga Ruku’u

0
469

Ɗagowa Daga Ruku’u: Bayan kowacce gaɓa ta koma mazauninta; ya tsaya daram kar ya mayar da hannuwansa kan ƙirjinsa, wato; (Qabdu) su ne kaɗai zai bar su a sake kamar yadda mafi yawan malamai suka ce.

Sannan sai ya yi kabbara, ya tafi sujuda; zai tafi sujuda ne da hannuwansa a wajan wasu malamai; ko da gwuiwar kafafunsa, a wajan wasu malamai ana so ya saɓawa yadda raƙumi ke faɗuwa idan zai kwanta.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Tafiya Sujudah danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Yin Sallar Istihara danna nan.

labarin da ya wuceHidisai Goma Kan Hatsarin Shugabanci
Labarin na GabaYadda Sakamakon Zalunci Yake
Lawan Bello
Abu muzaffar Malami ne masanin ilimin zamani da na addini bisa tsaren Ƙur'ani da tafarkin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam, mai hangen nisa a addini da kuma alummma, shugaban Abu Muzaffar foundation.