“Bismillaahi walajnaa, wa Bismillaahi kharajnaa, wa alal-laahi Rabbanaa tawakkalnaa”.
{Da sunan Allah muka shiga, kuma da sunansa muka fita, kuma ga Allah kaɗai, Ubangijinmu, muka dogara}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Addu’ar Tafiya Zuwa Masallaci danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Tafiya Sujudah danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.
Edita@rumasau-kallamu