Yadda Ake Addu’ar Hawa Abin Hawa

0
262

khairatu.shehu

بِسْمِ اللهِ وَالْحَمْدُ لِلَّهِ سُبْحَانَ الَّذِي سَحْرَ لَنَا هَذَا وَمَا كُنَّا لَهُ مُقْرِنِينَ وَإِنَّا إِلَى رَبِّنَا لَمُنْقَلِبُونَ، الْحَمْدُ لِلّهِ، الْحَمْدُ لِلَّهِ، الْحَمْدُ لِلّهِ، اللهُ أَكْبَرُ، اللهُ أَكْبَرُ، اللهُ أَكْبَرُ سُبْحَانَكَ اللَّهُمَّ إِنِّي ظَلَمْتُ نَفْسِي فَاغْفِرْ لِي فَإِنَّهُ لاَ يَغْفِرُ الذُّنُوبَ إِلا أَنتَ.

Bismillahi wal hamdulillahi subhanallazi sakkara lana haza wa ma kunna lahu muƙrineen wa inna ila rabbina lamunƙalibuun ,alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah Allahu akbar Allahu akbar Allahu akbar subhanakalla-humma inni zalamtu nafsi fagfirli fa innahu la yagfiruz-zunuba illa anta.

Da Sunan Allah. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah. Tsarki ya tabbata ga (Ubangiji) Wanda ya hore mana wannan (abin hawa); ba mu kasance masu ikon sarrafa shi ba. Hakika mu masu komawa ne zuwa ga Ubangijinmu. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, dukkan yabo ya tabbata ga Allah, dukkan yabo ya tabbata ga Allah. Allah ne Mafi girma, Allah ne Mafi girma, Allah ne Mafi girma. Tsarki ya tabbata gare Ka, ya Allah! Haƙiƙa ni na zalunci kaina, Ka gafarta mini, domin babu wanda yake gafarta zunubai sai Kai.

Karanta Addu’ar Da Ake Yi Idan Za a Yanka Dabba Ko Soke Ta

Edita@rumasau-kallamu

labarin da ya wuceBet9ja Cacar Zamani
Labarin na GabaYadda Hukuncin Tusar Gaba Yake A Fiƙihu