Waƙoƙin Fada Da Wasu Waƙoƙi Game-Gari

0
54

1.1 Abdu Inka Bakura : : : : : :

‘Shi mika dibi Mujaddadi.’
Sarkin Musulmi Alhaji Sir Abubakar III : : :
‘Akwai Haƙuri ga Shehu Majidaɗi.’
Waƙar Alhaji Shehu Majidaɗi : : : :

1.2 Muhammadu Sani Dodo Maitabshi, Wurno : :

‘Ki Sake Sarkin Sudan.’
Waƙar Sarkin Sudan na Wurno, Alhaji Shehu Malami :
1.3 Sani Mamman Inyaga Argungu : : : :
‘Mamman Sadaukin Sarakuna.’
Waƙar Sarkin Kabin Argungu, Alhaji Muhammadu Mera :

1.4 Aliyu Gurso Talatar Mafara : : : :

‘Bajini ɗan Moyi na Amadu.’
Waƙar Sarkin Musulmi, Alhaji Sir Abubakar III
(1938-1988) : : : : : :
‘Bi da Maza Uban Zagi na Sanda.’
Waƙar Sarkin Maru, Banaga Muhammadu Bature :
‘Namijin Zaki Tsayayyen Maza.’
Waƙar Sarkin Maru, Banaga Muhammadu Bature :

‘Faskara koyo Mamman maqi garaje.’
Waqar Sarkin Maru, Banaga Muhammadu Bature :

1.5 Sa’idu Maidaji Sabon Birni : : : :

‘Gagara gasa ‘yak Kaso.’
Waqar Sa’idu Maidaji ta Innar Gobir Sabon Birni :
‘Ƙi Garaje Uban Meli bai Ɗauki Wargi ba.’
Waƙar Sa’idu Maidaji ta ‘Ƙi Garaje’ : : :

1.6 Sa’idu Faru : : : : : :

‘Kana shire baban ‘Yanruwa.’
Waƙar Sarkin Kudun Sakkwato, Alhaji Muhammadu
Macciɗo : : : : : :

1.7 Idi Ɗangiwa Zuru : : : : : :

‘Tankwafau namijin Zaki.’
Waƙar Sarkin Sudan na Kwantagora Sa’idu : :
‘Gwauron giwa shirinka yai kyau.’
Waƙar Sarkin Zazzau Muhammadu Aminu : :
‘Qi garaje bai ɗau Wargi ba.’
Waƙar Sarkin Zazzau Muhammadu Aminu : :

1.8 Muhammadu Dodo Maitabshi : : : :

‘Ya ci dunun yaƙi.’
Waƙar Sarkin Gobir na Gwadabawa, Alhaji Muhammadu
Maiturare : : : : : :
‘Ya Ɗau Girma na Hwaɗa.’
Waƙar Sarkin Gobir na Gwadabawa, Alhaji Muhammadu
Maiturare : : : : : :

1.9 Ibrahim Gurso Talatar Mafara : : : :

‘Mai taimakar Musulmi Kullum.’
Waƙar Sarkin Musulmi, Alhaji Hassan ɗan Mu’azu :
‘Gwarzo mai Saje.’

Waƙar Sardauna Abubakar III, (Kafin ya zama
Sarkin Musulmi) : : : : :
‘Mijin maza jikan Mu’azu’
Waƙar Sardauna Abubakar III, (Kafin ya zama
Sarkin Musulmi) : : : : :

1.10 Alhaji Bala, Sarkin Taushi Sarkin Kano : :

‘Lamiɗo mai rabo da yawa Ɗanmaje.’
Waƙar Ɗanmajen Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II
(Kafin ya zama Sarkin Kano) : : : :
‘Shi a gaba ya wuce gwangwani.’
Waƙar Danmajen Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II
(Kafin ya zama Sarkin Kano) : : : :

1.11 Ibrahim Narambaɗa, Tubali-Isa (ya Rasu 1960) : :

‘Tattaki Maza ɗan Shehu na Babba.’
Waƙar Magaji Shadawu ta Dagacin Tubali, Isa :
‘Bajimin ɗan Jika.’
Waƙar Sarkin Rahi, Muhammadu na Rahi : :
‘Yai Halin Mazan Jiya.’
Waƙar Sarkin Kwatarkwashi, Alhaji Amadu : :
‘Gagarau mai Buge Kangara.’
Waƙar ‘Yandoton Tsafe, Alhaji Aliyu (1960-1991):
‘Mai Gusau Raba Kaya.’
Waƙar Sarkin Kudan Gusau, Alhaji Sulaiman :

1.12 Alhaji Dr. Mamman Shata Katsina : : :

‘Da Akwai Daɗi Zaman Ƙauye.’
Waƙar Zama a Ƙauye : : : :
‘Bawan Allah Yakubu Gawon.’
Waƙar Tsohon Shugaban Ƙasa, Dr. Yakubu Gowan:
‘Gagarabadau Namiji Tsayayyen ɗan Kasuwa.’
Waƙar Sarkin Musawa, Alhaji Usman (1949-1965) :

1.13 Muhammadu Isa Gawo-Haraɗo (Mamman Gawo) :

‘Ya Allah Gyara.’
Waƙar Mamman Gawo ta Jamhuriyyar Nijar :
‘Nijeriya da Nijar Daidai Suke.’
Waƙar Mamman Gawo ta Nijeriya da Nijar ta
‘Ya Rabbi Sarki mai Jama’a’ : : : :
‘Allah shi ba mu Sa’a.’
Waƙar Mamman Gawo ta ‘Allah Shi ba mu Sa’a’ :
‘Sannu Yalwa Ɗiyar Malam.’
Waƙar Mamman Gawo ta ‘Sannu Yalwa’ : :
‘Muna Murna ‘yan Nijeriya Duka Baki ɗai.’
Waƙar Mamman Gawo ta ‘Muna Murna ‘yan
Nijeriya.’ : : : : : :
‘Yau mun kai ga Daɗi da Mulkin Soja yaz zo.’
Waƙar Mamman Gawo ta ‘Allah Kai Ruwa’ ta
Mulkin Soja Shugaba Sani Ƙunci : : :

1.14 Auwalu Nahabu Ibrahim : : : : :

‘Kiɗin Siti Ilorin.’
Waƙar Auwalu Nahabu Ibrahim ta ‘Kiɗin Siti Ilorin :
‘Tambarin RDPC.’
Waƙar Auwalu Nahabu Ibrahim ta ‘Tambarin
RDPC’: : : : : : :
‘Tambarin Auwal Nahabu Ibrahim.’
Waƙar Auwalu Nahabu Ibrahim ta ‘Tambari’ :

1.15 Makaɗiya: Hajiya ‘Yargado Mai’amada

‘La’ilaha illallah’ : : : : : :
‘Lale – Lale in Dire’ : : : : :
‘Dangwale Yarinya Dangwale : : : :
‘Yargadagar Gadagalle’ : : : : :

1.16 Hajiya Sa’adatu Barmani Coge : : : :

‘Allah ka ba mu Nairori.’
Waƙar Barmani Coge ta ‘Allah ka ba mu Nairori.’ :
‘Gangar Ɗa’a.’
Waƙar Barmani Coge ta ‘Gangar Ɗa’a : : :

1.17 Bawa Namiji Jega : : : : :

‘Gyara Gari Rambo Sarkin Aiki.’
Waƙar Bawa Namiji Jega ta ‘Gyara Gari Rambo’ :
‘Ba yaƙi Ɗai ay Yaƙi ba.’
Waƙar Bawa Namiji Jega ta ‘Ba Yaƙi Ɗai ay
Yaƙi ba.’ : : : : : :

1.18 Haruna Uji Haɗeja : : : :

‘Kainuwa Dashen Allah.’
Waƙar Haruna Uji ta ‘Kainuwa Dashen Allah’ : :
‘Shamuwa’
Waƙar Haruna Uji ta Shamuwa’ : : :

1.19 Sani Ɗan’indo Gusau : : : : :

‘Yangayu.’
Waƙar Sani Ɗan’indo ta ‘Yangayu’ : : :
‘Mu koma Sakkwato.’
Waƙar Sani Ɗan’indo ta ‘Mu Koma Sakkwato’ :

1.20 Alhaji Ɗanjuma Ɗanƙwairo Maradun : : :

‘Na Sarkin Bai ba a ja ka ba.’
Waƙar Ɗanjuma Ɗanƙwairo Maradun ta ‘Na Sarkin
Bai ba a ja ka ba.’ : : : : :
‘Uban Inuwa ɗan Indo’
Waƙar Sarkin Kiɗa Ɗanjuma Ɗanƙwairo Maradun ta
‘Uban Inuwa.’ : : : : : :

1.21 Malam Ashana Ɗankama, Kano : : :

‘Mr. Ojuku (Sojojin Tuwo).’
Waƙar Malam Ashana Ɗankama ta ‘Mr. Ojuku’ :
1.22 Nura S. Fada : : : : : :
‘Sarkin Jeganmu, Zaki Kake ba a yi Maka Ɓamɓarma.’
Waƙar Nura S. Fada ta ‘Sarkin Jeganmu’ : :

1.23 Amadu Mailauni Bakura : : : :

‘Shugaban Ƙasa mai ban Tsoro.’
Waƙar Amadu Mailauni Bakura ta ‘Shugaban Ƙasa’
Alhaji Shehu Usman Aliyu Shagari : : :
‘Za mu Shirin Waƙar Jam’iyyar NPN mai Haske.’
Waqar Amadu Mailauni Bakura ta ‘Za mu Shirin
Waƙar Jam’iyyar NPN mai Haske’ : : :

1.24 Usman Sarki Shiyar Fada Birnin Kebbi : : :

‘Yan Zanzari Shahada Ƙarya ku kai.’
Waƙar Usman Sarki Shiyar Fada ta ‘Yan Zanzari’ :
‘Yan Zanzarin Shiga Wuta a yi Hattara.’
Waqar Usman Sarki Shiyar Fada ta ‘Yan Zanzarin
Shiga Wuta’ : : : : : :
‘Sakamakon Janar Buratai Nijeriya ta Zamo Tsaf-Tsaf.’
Waƙar Usman Sarki Shiyar Fada ta ‘Sakamakon.

Domin karanta cikakken bayani akan Wasu Waƙoƙin Farfesa Sa’idu Muhammad Gusau danna nan.

Domin karanta cikakken bayan a kan Tarihin Magabata da Haihuwar Ɗanƙwairo danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Diwanin Waƙoƙin Baka Juzu’i Na Biyar (Matanonin Wasu Zaɓaɓɓun Waƙoƙin Makaɗan Baka); wanda Prof. Sa’idu Muhammad Gusau ya wallafa shi; domin karanta cikakken Littafin danna nan.

labarin da ya wuceMalaman Ƙasar Zariya
Labarin na GabaFalalar Biyawa Wani Hajji Ko Umra
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau
FARFESA SA'IDU MUHAMMAD GUSAU, An haife shi a Gusau jihar Sakkwato, (Maris 24, 1952). Ya yi karatun firamare na Islamiyya daga 1965-1969, ya je kwalejin sarkin Musulmi Abubakar daga Junairu 1970 zuwa Yuni 1973. Ya yi Diploma, Digiri Na farko (B.A), na biyu (M.A) da Digiri na uku (Ph.D) duk a jami'ar Bayero, Kano.