Addu’ar Shiga Wata Karkara Ko Wani Gari

0
150

khairatu.shehu

اللهم رَبَّ السَّمَوَاتِ السَّبْع وَمَا أَظْلَلْنَ، وَرَب
الأَرَضِينَ السَّبْعِ وَمَا أَقْلَلْنَ ، وَرَبَّ الشَّيَاطِينِ وَمَا أَضْلَلْنَ ، وَرَبَّ الرِّيَاحِ وَمَا ذَرَيْنَ ، أَسْأَلُكَ خَيْرَ
هَذِهِ الْقَرْيَةِ وَخَيْرَ أَهْلِهَا وَخَيْرَ مَا فِيهَا ، وَأَعُوْذُ بِكَ مِنْ شَرِّهَا وَشَرِّ أَهْلِهَا وَشَرِّ مَا فِيهَا.

Allahumma rabbas-samawatis-sab’i wama azlalna, warabbal- aradeenas-sab’i wama aƙlalna, warabbash-shayateeni wama adlalna, warabbar-riyahi wama zarayna, as-aluka khayra hathihil-qaryah, wakhayra ahlilha wakhayra ma feeha, wa- a’oozu bika min sharriha washarri ahliha, washarri ma feeha.

Ya Allah! Ubangijin sammai bakwai da abin da suka rufe, kuma Ubangijin ƙassai bakwai da abin da suke ɗauke da shi, kuma Ubangijin shaiɗanu da waɗanda suka ɓatar, kuma Ubangijin iska da abin da ta yayyaɗa! Ina roƙon Ka alherin wannan alƙarya, da alherin mutanen da ke cikinta, da alherin abin da ke cikinta. Kuma ina neman tsari da Kai daga sharrinta, da sharrin mutanenta, da sharrin abin da ke cikinta.

Karanta Addu’a Idan Mutum Ya Ga Wani Abu Mai Ban Mamaki

Edita@rumasau-kallamu

labarin da ya wuceAddu’a Idan Mutum Ya Ga Wani Abu Mai Ban Mamaki
Labarin na GabaTarihin Abubakar Malami SAN