Addu’ar Fita Daga Masallaci

0
3

“Bismil-laahi was-salaatu was-salaamu alaa Rasuulil-laahi (Sallallahu Alaihi Wasallam), Allaahumma inni as’aluka min fadhlika, Allaahumma’asimnii minas-shaiɗaanir rajiimi”.

{Da sunan Allah, tsira da aminci su tabbata ga Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam). Ya Allah! Ina roƙonka daga falalarka. Ya Allah! Ka kare ni daga shaiɗan tsinanne}.

Domin karanta cikakken bayani akan Addu’o’in Kiran Sallah danna nan.

Domin karanta cikakken bayani akan Addu’a Idan Mutum Ya Yi Fushi danna nan.

Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi domin karanta cikakken littafin danna nan.

labarin da ya wuceAddu’ar Da Ake Yi Bayan An Binne Mamaci
Labarin na GabaAddu’ar Shiga Masallaci
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.