“Bismil-laahi was-salaatu was-salaamu alaa Rasuulil-laahi (Sallallahu Alaihi Wasallam), Allaahumma inni as’aluka min fadhlika, Allaahumma’asimnii minas-shaiɗaanir rajiimi”.
{Da sunan Allah, tsira da aminci su tabbata ga Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam). Ya Allah! Ina roƙonka daga falalarka. Ya Allah! Ka kare ni daga shaiɗan tsinanne}.
Domin karanta cikakken bayani akan Addu’o’in Kiran Sallah danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Addu’a Idan Mutum Ya Yi Fushi danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi domin karanta cikakken littafin danna nan.