Addu’a A Lokacin Da Mutum Zai Hau Abin Hawa

0
14

Bismil laahi wal hamdu lil laahi subhaanal lazii sakkhara lanaa hazaa wamaa kunnaa lahu muƙriniina wa innaa ilaa rabbinaa lamunƙalibuuna, alhamdu lil laahi, alhamdu lil laahi, alhamdu lil laahi, Allaahu akbar, Allaahu akbar, Allaahu akbar, subhaanakal laahumma innii zalamtu nafsii fagfirlii fa’innahu laa yagfiruz zunaaba illaa anta”.

{Da sunan Allah. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah. Tsarki ya tabbata ga (Ubangiji) wanda ya hore mana wannan (abin hawa); ba mu kasance masu ikon sarrafa shi ba. Haƙiƙa mu masu komawa ne zuwa ga Ubangijinmu. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah. Allah ne mafi girma. Tsarki ya tabbata gare ka, ya Allah! Haƙiƙa ni na zalunci kaina, ka gafarta min, domin babu wanda yake gafarta zunubai sai kai}.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Addu’ar Idan Mutum Zai yi Tafiya danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Ake Addu’a Idan Mutum Yana So Allah Ya Biya Masa Buƙata Cikin Gaggawa danna nan.

Edita; RMK

labarin da ya wuceYadda Ake Addu’ar Shiga Kasuwa
Labarin na GabaAddu’a A Yayin Sujjada
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.