Ibn Umar ya ce: an kasance an ƙirgawa ga Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) a majalisi kafin ya tashi, yana cewa sau ɗari:
“Rabbigfir lii watub alayya innaka antat tauwaabul gafuuru”.
{Ya Ubangijina! Ka gafarta mini, ka yi tuba a gare ni. Lallai kai ne Mai yawan karɓar tuba, Mai yawan gafara}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Tashi Daga Majalisi danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Sallar Walaha danna nan.