Zikiri In An Zauna A Wani Majalisi

0
7

Ibn Umar ya ce: an kasance an ƙirgawa ga Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) a majalisi kafin ya tashi, yana cewa sau ɗari:

“Rabbigfir lii watub alayya innaka antat tauwaabul gafuuru”.

{Ya Ubangijina! Ka gafarta mini, ka yi tuba a gare ni. Lallai kai ne Mai yawan karɓar tuba, Mai yawan gafara}.

Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Tashi Daga Majalisi danna nan.

Domin karanta cikakken bayani a kan Sallar Walaha danna nan.

labarin da ya wuceTarihin Kafuwar Ƙasar Iran
Labarin na GabaYadda Ciwon Baki Yake (Mouth ulcers)
wikiHausa
wikiHausa kundin ilimi (insakulofidiya) ce da ke ilimantar da jama'a yara da manya da maza da mata wajen samun ilimi a saukake, cikin harshen Hausa.