-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years ago
Sai dai kuma duk da waɗannan darajoji da fa’idoji da wadatar zuci ke da su; mutane da dama zukatansu a talauce suke, matattu ne kuma matalauta ne.
To mene ne yake haifar da rashin wadatar zuci?
Akwai […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
1. Zamanin Halifofi Shiryayyu ba shakka an samiu nau’o’i daban-daban a wannan lokaci, kaɗan daga cikin misalan su sun haɗa da:
Waƙafin da sayyidina Umar ya yi da kasonsa guda ɗari dake Khaibar, wanda ya rub […]
-
Amin Yusuf Gwamna wrote a new post 3 years ago
Kayan Haɗawa
Ruwan turare (alcohol)
Yara-yara gwangwani 1
Sikari kwano
Kala
Filabo
Madarorin Turare 5
Yadda Ake Haɗawa
A juye Sikari a cikin mazubi. A juye Yara-yara, a sa madarorin t […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
An sharɗanta kasancewar mai kula da waƙafi ya kasance:
-Ya zamo Musulmi.
-Baligi wanda ya halatta ya yi tasarrufi a shari’ance.
-Ya kasance mai adalci.
-Haka kuma ya kasance yana da ilmi ko ƙarfi da […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
Waƙafi yana da rukunai guda huɗu kamar haka:
– Mai waƙafi: sharaɗin mai yin waƙafi shi ne, ya kasance mai hankali; mai cikakken mulkin abin da zai yi waƙafi da shi na dukiya ko kadara, wacce za a iya amfan […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
Waƙafi kamar yadda kuma ake iya kiran sa da “hubusi” ko “tasbil” ko “tahbis”; a shari’ance na nufin sallama dukiya ko kadara, sallamawa ta har abada don neman yardar Allah Maɗaukakin Sarki; ga waɗanda mai wa […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
Ba shakka addinin Musulunci ya kwaɗaitar da mabiyansa dangane da waƙafi a matsayinsa na sadaka; wacce ladan ta yake ɗorewa har bayan rayuwar wanda ya yi ta. Kamar yadda ya zo a cikin faɗin Allah Maɗaukakin Sark […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
Manufofin Waƙafi
Ana yin waƙafi saboda cimma manufofin ne guda biyu, waɗanda kuma suka yi rassa masu ɗimbin yawa, waɗannnan man […]
-
Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago
Ana iya yin waƙafi a ɓangarori da dama da suka haɗa da:
Ɓangarorin yaɗa addini da ilmantarwa:
1. Gina masallatai da samar da abubuwan Jin daɗin masallata:
A cikin su waɗanda suka haɗa da rijiyoyi don sam […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years ago
Bayan makaɗan baka sun gama tunanin waƙar da za su yi; sai kuma su zo, su sadar da ita ga al’umma.
Ana sadar da waƙar baka ga Hausawa a ɗaiɗaikun gidajensu da wani wuri da suka shirya wanda ake kira dand […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years ago
Magabatan Musa Ɗanwaƙiro Maradun su ne; kakanninsa da mahaifinsa da mahaifiyarsa da yayansa da ‘ya’yansa da kuma sauran ‘yan’uwa na jininsa.
Musa Ɗanƙwairo da magabatansa sun fito ne daga garin Ɗankadu ta c […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years ago
Mazubi na harshen waƙar baka yana ɗauke da ƙwayoyin sauti da gaɓoɓi da kalmomi da kuma jumloli; waɗanda suke ba makaɗa damar su iya aiwatarwa da sadarwa cikin rerawa a sauƙaƙe.
A zubi na waƙoƙin baka, daɗa […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An Karɓo daga Abu Hurairata (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Kullum da safe waɗansu Mala’iku biyu suna sakkowa, sai ɗayansu ya ce: “Ya Allah ka mayarwa da mai […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An karɓo daga Mu’awiyya Ibn Haidah (Radiyallahu anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Haƙiƙa yin saƙaka a asirce tana gussar da fushin Ubangiji, Kuma haƙiƙa ayyukan alhairi suna kawar […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An karɓo daga Abul Yasar (Radiyallahu anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Wanda ya yi jinkiri ga wanda yake cikin ƙunci ko ya yafe masa abin da yake bin sa, Allah zai sanya shi a c […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An karɓo da ga Salman ɗan Amr (Radiyallahu anhu) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Bai wa miskinin sadaƙa lada ɗaya ne, bai wa ɗan uwa saƙaka lada biyu ne” (Ladan sadaƙa da ladan sa […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
Falalar Yin Sadaka A Asirce
An karɓo daga Abu Harairata (Radiyallahu anhu) yace: Annabi (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: “Mutane bakwai Allah […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An karɓo daga Jabir (Radiyallahu anhu) ya ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Duk musulmin da ya dasa bishiya, za a rubuta masa lada duk lokacin da aka ci wannan dashe. Ko aka sata, ko […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: Allah Ta’ala yana ƙin mutane huɗu; Ɗan kasuwa mai yawan rantsuwa, da talaka mai girman kai, da tsoho maz […]
-
Isa Uba Chamo changed their profile picture 4 years ago
- Load More
Gida Activity