Activity

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years ago

    Sai dai kuma duk da waɗannan darajoji da fa’idoji da wadatar zuci ke da su; mutane da dama zukatansu a talauce suke, matattu ne kuma matalauta ne.

    To mene ne yake haifar da rashin wadatar zuci?

    Akwai […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    1. Zamanin Halifofi Shiryayyu ba shakka an samiu nau’o’i daban-daban a wannan lokaci, kaɗan daga cikin misalan su sun haɗa da:

    Waƙafin da sayyidina Umar ya yi da kasonsa guda ɗari dake Khaibar, wanda ya rub […]

  • Amin Yusuf Gwamna wrote a new post 3 years ago

    Kayan Haɗawa

    Ruwan turare (alcohol)

    Yara-yara gwangwani 1

    Sikari kwano

    Kala

    Filabo

    Madarorin Turare 5

    Yadda Ake Haɗawa

    A juye Sikari a cikin mazubi. A juye Yara-yara, a sa madarorin t […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    An sharɗanta kasancewar mai kula da waƙafi ya kasance:

    -Ya zamo Musulmi.

    -Baligi wanda ya halatta ya yi tasarrufi a shari’ance.

    -Ya kasance mai adalci.

    -Haka kuma ya kasance yana da ilmi ko ƙarfi da […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    Waƙafi yana da rukunai guda huɗu kamar haka:

    – Mai waƙafi: sharaɗin mai yin waƙafi shi ne, ya kasance mai hankali; mai cikakken mulkin abin da zai yi waƙafi da shi na dukiya ko kadara, wacce za a iya amfan […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    Waƙafi kamar yadda kuma ake iya kiran sa da “hubusi” ko “tasbil” ko “tahbis”; a shari’ance na nufin sallama dukiya ko kadara, sallamawa ta har abada don neman yardar Allah Maɗaukakin Sarki; ga waɗanda mai wa […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    Ba shakka addinin Musulunci ya kwaɗaitar da mabiyansa dangane da waƙafi a matsayinsa na sadaka; wacce ladan ta yake ɗorewa har bayan rayuwar wanda ya yi ta. Kamar yadda ya zo a cikin faɗin Allah Maɗaukakin Sark […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    Manufofin Waƙafi Ana yin waƙafi saboda cimma manufofin ne guda biyu, waɗanda kuma suka yi rassa masu ɗimbin yawa, waɗannnan man […]

  • Sanusi Iguda wrote a new post 3 years ago

    Ana iya yin waƙafi a ɓangarori da dama da suka haɗa da:

    Ɓangarorin yaɗa addini da ilmantarwa:

    1. Gina masallatai da samar da abubuwan Jin daɗin masallata:

    A cikin su waɗanda suka haɗa da rijiyoyi don sam […]

  • Bayan makaɗan baka sun gama tunanin waƙar da za su yi; sai kuma su zo, su sadar da ita ga al’umma.

    Ana sadar da waƙar baka ga Hausawa a ɗaiɗaikun gidajensu da wani wuri da suka shirya wanda ake kira dand […]

  • Magabatan Musa Ɗanwaƙiro Maradun su ne; kakanninsa da mahaifinsa da mahaifiyarsa da yayansa da ‘ya’yansa da kuma sauran ‘yan’uwa na jininsa.

    Musa Ɗanƙwairo da magabatansa sun fito ne daga garin Ɗankadu ta c […]

  • Mazubi na harshen waƙar baka yana ɗauke da ƙwayoyin sauti da gaɓoɓi da kalmomi da kuma jumloli; waɗanda suke ba makaɗa damar su iya aiwatarwa da sadarwa cikin rerawa a sauƙaƙe.

    A zubi na waƙoƙin baka, daɗa […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An Karɓo daga Abu Hurairata (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

    “Kullum da safe waɗansu Mala’iku biyu suna sakkowa, sai ɗayansu ya ce: “Ya Allah ka mayarwa da mai […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An karɓo daga Mu’awiyya Ibn Haidah (Radiyallahu anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

    “Haƙiƙa yin saƙaka a asirce tana gussar da fushin Ubangiji, Kuma haƙiƙa ayyukan alhairi suna kawar […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An karɓo daga Abul Yasar (Radiyallahu anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

    “Wanda ya yi jinkiri ga wanda yake cikin ƙunci ko ya yafe masa abin da yake bin sa, Allah zai sanya shi a c […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An karɓo da ga Salman ɗan Amr (Radiyallahu anhu) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

    “Bai wa miskinin sadaƙa lada ɗaya ne, bai wa ɗan uwa saƙaka lada biyu ne” (Ladan sadaƙa da ladan sa […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    Falalar Yin Sadaka A Asirce An karɓo daga Abu Harairata (Radiyallahu anhu) yace: Annabi (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: “Mutane bakwai Allah […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An karɓo daga Jabir (Radiyallahu anhu) ya ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:

    “Duk musulmin da ya dasa bishiya, za a rubuta masa lada duk lokacin da aka ci wannan dashe. Ko aka sata, ko […]

  • Shehu Mansur Dala wrote a new post 4 years ago

    An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: Allah Ta’ala yana ƙin mutane huɗu; Ɗan kasuwa mai yawan rantsuwa, da talaka mai girman kai, da tsoho maz […]

  • Load More