-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; Idan mutum ya ziyarci ɗan uwansa musulmi (da ba shi da lafiya); to yana tafiya ne cikin lambunan Aljanna yana tsinkar ‘ya’yan itaciyar su, idan ya zauna sai rahama ta […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya kasance yana nema wa Hassan da Husain tsari da wannan addu’ar:
“U’iizu kumaa bi kalimatil laahit taammati min kulli Shaiɗaanin wa haammatin wamin kulli ainin […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Baarakal laahu laka fiil mauhuubi laka, wa shakartal waahiba, wa balaga ashuddahu, wa ruziƙta birrahu”
{Allah ya yi albarka ga abin da aka azurta ka da shi, kuma ya saka godewa wanda ya ba ka (shi); kuma Ya […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Allaahumma salli alaa Muhammadin wa alaa aali Muhammadin; kamaa sallaita alaa Ibrahima innaka hamiidun majiidun; Allaahumma baarik alaa Muhammadin wa alaa Muhammadin; kamaa baarakta alaa Ibrahima wa alaa aali […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Attahiyyaatu lil-laahi was salawaatu waɗɗayyibaatu, assalaamu alaika ayyuhan nabiiyu wa rahmatul-laahi wabarakaatuhu, assalaamu alaina wa alaa idadil-laahis saalihiina. Ashhadu an laa ilaaha illallaahu, wa A […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Sujada wajhii lillazii khalaƙahu wa shaƙƙa sam’ahu wa basarahu bi haulihi wa ƙuwwatihi (Fatabaarakal-laahu ahsanul khaaliƙiina)”.
{Fuskata ta yi sujada ga wanda ya halicce ta, kuma ya tsaga ji da gani a gare […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Idan ɗayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, to ya ce:-
“Allaahumma innii as’aluka khairahaa wa khaira maa jabaltahaa alaihi, wa a’uzu bika min sharrihaa wa sharri maa jabaltahaa alaihi”.
{Ya […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce: Idan ɗayanku ya yi atishawa to ya ce:
“Alhamdu lillaahi”. {Dukkan yabo ya tabbata ga Allah}.
Ɗan uwansa kuma ko wanda yake zaune tare da shi ya ce m […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 6 months ago
Harshe da Waƙa – Harshe wani muhimmin sinadari ne wanda al’umma take bayyana al’adunta da hali na zamantakewarta. Mutane a ɗaiɗaya ko a rukuni ko a ƙungiya na isar da muradansu a rayuwa ta hanyar harshe.
Ida […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau changed their profile picture 3 years, 6 months ago
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
“A’uzu bil laahi minas Shaiɗaanir rajiimi”.
{Ina neman tsarin Allah daga Shaiɗan tsinanne}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa danna nan.
Domin k […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Haƙƙoƙin Shugabanni – Kamar yadda iyaye suke da haƙƙoƙi a kan ‘ya’yansu; haka su ma Shugabanni suke da haƙƙi a kan mabiyansu; kai haƙƙoƙin shugabanni sun ma fi na iyaye nauyi da cancantar a kula da su, saboda su […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Falalar Ƙulhuwallahu Ahad – An karɓo hadisi daga Abu Sa’idil Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce: Ɗan ‘uwana Ƙatada ɗan Nu’uman ya ce:
Haƙiƙa wani mutum ya yi tsayuwar dare a lokacin Annabi (Sallallahu Alaihi […]
-
Abubakar Abbas Ibrahim wrote a new post 3 years, 7 months ago
Sahihin Sirrin Ƙulhuwallahu Ahad
Sirrin Ƙulhuwallahu Ahad – Suratul Ikhlas; ita ce sura ta (112) a jerin surorin Alƙur’ani mai girma, a wasu lokutan a […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Halaye Da Siffofin Shugaba Nagari
Shugaba Nagari – Ya kamata kowane Shugaba daga sama har ƙasa ya sifantu da waɗannan halaye: 1) Adalci shine t […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Shi kuwa zalunci babu abin da yake haifarwa ga azzalumai da ƙasa sai musiba da bala’i a duniya da lahira.
Sakamakon Zalunci – Kowane irin zalunci babba da ƙarami gamammen zalunci wato zalunci da shugabanni s […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Hanyoyin Ɓarnatar Da Dukiyar Al'umma
Akwai hanyoyi da yawa da shugabanni da ma’aikata suke bi wajen ɓarnatar da dukiyoyin al’umma kuma sai Allah ya […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 7 months ago
Ɗagowa Daga Ruku’u: Bayan kowacce gaɓa ta koma mazauninta; ya tsaya daram kar ya mayar da hannuwansa kan ƙirjinsa, wato; (Qabdu) su ne kaɗai zai bar su a sake kamar yadda mafi yawan malamai suka ce.
Sannan sai […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Hatsarin Shugabanci: Shugabanci komai ƙanƙantarsa wani nauyi ne babba a kan wanda ya hau kansa, wanda in ba a ɗauke shi an sauke shi daidai ba; in ba a yi gaskiya da adalci ba, in ba a riƙe amana ba; tabbas zai […]
-
Lawan Bello wrote a new post 3 years, 7 months ago
Tafiya Sujudah: Akwai hadisin da ya ce mai sallah ya fara ajiye gwuiwarsa kafin hannayensa. Ruwayar (wa’il ibnu hujur).
Akwai kuma hadisin da ya ce ; ya fara ajiye hannayensa kafin gwuiwarsa, ruwayar (Abu […]
- Load More
Gida Activity