Karatun ƙur’ani ibada ce babba wacce babu sama da ita; musamman in ta haɗu da ikhlasi da lura da ma’anoni da manufofin abinda ake karantawa (Tadabbur) da karantawa dai-dai da ƙa’idodin karatun (Tajwidi); da kuma abinda ya fi komai muhimmanci wato aiki da abinda ake karantawa.
Hadisai da dama sun zo kan bayanin Falalar Karatun Al-Ƙur’ani a jumlace; da kuma falalar karanta waɗansu keɓaɓɓun surori da ayoyi.
Domin karanta cikakken bayani a kan Yadda Falalar Koyo Da Koyarwar Da Al-Ƙur’ani Ya Ke danna nan.
Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Zikiri danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga littafin Ingantattun Nafiloli Da Falalarsu; wanda Usman Abubakar Muhammad (Shehu Mansur Dala) ya wallafa shi; Domin karanta cikakken littafin danna nan.
Edita@rumasau-kallamu