-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 3 weeks ago
Yadda Falalar Zikiri Ya Ke
Zikiri shi ne ambaton Allah Ta’ala da kalmomin yabo da kirari da girmamawa da godiya; bisa ni’imominsa tare da nutsuwa […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 3 weeks ago
Falalar Suratul Tabarakallazi Biyadihil Mulku
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce: haƙiƙa wata sura a ci […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 3 weeks ago
Falalar Ayoyi Goma Na Farko Ko Ƙarshen Suratul Kahfi
An karɓo daga Abu Darda’i (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa Annabin Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: “Wanda ya […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 7 months, 3 weeks ago
Falalar Biyawa Wani Hajji Ko Umra
Haƙiƙa duk wanda ya kasancce sanadin aikata alhairi, za a ba shi lada dai-dai da ladan wanda ya aikata wannan aikin b […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 1 week ago
Haƙƙoƙin Mabiya A Kan Shugabanni
Su kuwa mabiya suna da waɗannan haƙƙoƙi a kan Shugabanninsu: 1. Tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyi da mut […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Falalar Zama A Madina
An karɓo daga Sa’ad (Radiyallahu anhu) Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: “Zaman Madina ya fi al […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Hadisai Na Ƙarya Da Raunana A Kan Ashura
Ƙirƙirar hadisai da yaɗa su yana ɗaya daga cikin manyan hanyoyi da ‘yan bidi’a suke bi domin yaɗa bidi’o’insu, musam […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Ingantattun Hadisai Kan Falalar Ranar Ashura Da Azumin Ranar
1- An karɓo daga Abdullahi ɗan Abbas (Radiyallahu Anhu) ya ce: Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya zo Madina; sai y […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Falalar Suratul Baƙara
An karɓo daga Abu Hurairah (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “kada ku mayar da […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Falalar Suratul Fatiha
An karɓo daga Abu Sa’id Ibnul Mu’alla (Radiyallahu anhu) yace; Na kasance ina salla a masallaci sai Manzon Allah […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 9 months, 3 weeks ago
Falalar Shan Ruwan ZamZam
An karɓo daga jabir (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: A”Duk buƙatar da […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 10 months ago
Wa Ya Kashe Husaini (Radiyallahu Anhu)?
Shin Ahlussunna ne suka kashe Husaini (Radiyallahu Anhu)? Ko Mu’awiyya ne? Ko Yazidu ne? Amsar wannan tambayar […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 10 months ago
Haramcin Zalunci Da Tasirin Addu'ar Wanda Aka Zalunta
An karɓo daga Abdullahi ɗan Mas’ud (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “An ba da u […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 11 months ago
Matsayin Sanya Baƙaƙen Kaya
‘Yan shi’a suna sanya baƙaƙen kaya ranar ashura; waɗansu ma tun daga farkon watan Muharram har tsakiyar watan Safar su […] -
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Yana cikin kamala da girman karamci da rahamar Allah ya sanya a kowanne lokaci dare da rana bawa ya fuskanci Allah yayi addu’a za’a amsa masa.
Tare da akwai wasu lokuta da gurare waɗanda Allah jalla wa’alaa […]

-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu Anhu) ya ce: “Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya aiki Mu’azu zuwa Yamen, sai ya ce da shi: “Ka guji addu’ar wanda aka zalunta, saboda babu wani shamaki ts […]

-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce: “Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Addu’o’i guda uku babu kokonto karɓaɓɓu ne: Addu’ar wanda aka zalunta, da addu’ar matafiyi da kuma addu’ar uba […]

-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 8 months ago
Ya zama wajibi a kan dukkan musulmi mai neman tsira da shiriya ya zage damtse wajen neman gaskiyar magana a kan komai kuma in ta bayyana a gare shi, ya karɓe ta ko daga hannun wa ta fito.
Allah ta’ala ya yi […]

-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 9 months ago
Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wa Sallam) da Imaman Ahlul Baiti sun yi hani ƙaƙƙarfa a kan yin koke-koke da kururuwa saboda wata mutuwa ko wata musiba.
Ga kaɗan daga cikin ruwayoyin ingantattu kan haka dag […]

-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 9 months ago
An karɓo daga Abdullahi Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) ya ce; “Yin umara a watan Ramadan dai-dai da ladan aikin hajji ne; ko kuma dai-dai da ladan aikin hajji tare da ni yake”. (Bukhari 1764, Muslim !69).
Domin […]

- Load More
Gida Shehu Mansur Dala