Annabi, (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya kasance idan aka gama binne mamaci, sai ya ce; “Ku nema wa ɗan uwanku gafara, kuma ku roƙa masa tabbatuwa; domin yanzu ne ake yi masa tambayar ƙabari”.
“Allaahummagfir lahu, Allahumma sabbit’hu”.
{Ya Allah! Ka gafarta masa. Ya Allah! Ka ba shi tabbata}.
Domin karanta cikakken bayani akan Yadda Ake Addu’ar Ziyarar Maƙabarta danna nan.
Domin karanta cikakken bayani akan Mene Ne Amfanin Zumunci? danna nan.
Wannan bayanin an ciro shi ne daga Littafin Garkuwar Musulmi Ta Addu’o’i Daga Alƙur’ani Da Sunna; wanda Sheikh Sa’id Ibn Ali Ibn Wahf Al-Kahdani ya wallafa shi; Domin karanta cikakken Littafin danna nan.
Edita; Rumasa’u M. Kallamu