Addu’a Ga Wanda Aka Zo Biyansa Bashinsa

0
15

khairatu.shehu

Addu’a ga wanda ya ba da bashi idan aka zo biyan sa bashinsa

بَارَكَ اللهُ لَكَ فِي أَهْلِكَ وَمَالِكَ ، إِنَّمَا جَزَاءُ السَّلَفِ الْحَمْدُ وَالأَدَاء .

Barakallahu laka fi ahlika wa malika. Inna ma jaza’u salafil hamdu wal’ada’i

Allah ya yi maka albarka a cikin iyalinka da dukiyarka. Haƙiƙa sakamakon bashi shi ne godiya da biya.

Karanta Addu’ar Ƙin Shu’umci

Edita@rumasau-kallamu

labarin da ya wuceAddu’ar Ƙin Shu’umci
Labarin na GabaFaɗakarwa A Kan Cin Hanci Da Rashawa