khairatu.shehu
Addu’a ga wanda ya ba da bashi idan aka zo biyan sa bashinsa
بَارَكَ اللهُ لَكَ فِي أَهْلِكَ وَمَالِكَ ، إِنَّمَا جَزَاءُ السَّلَفِ الْحَمْدُ وَالأَدَاء .
Barakallahu laka fi ahlika wa malika. Inna ma jaza’u salafil hamdu wal’ada’i
Allah ya yi maka albarka a cikin iyalinka da dukiyarka. Haƙiƙa sakamakon bashi shi ne godiya da biya.
Karanta Addu’ar Ƙin Shu’umci
Edita@rumasau-kallamu