liƙawa: ilimin addini
Falalar Salla A Masallacin Haramin Makka Da Madina
An karɓo daga Abu Hurairah (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) yace; "Salla a masallaci na ta fi salla a...
Zikiri Kafin (Gabanin) Da Bayan An Gama Alwala
Zikiri Kafin (Gabanin) Alwala
"Bismillaahi".
{Da sunan Allah}.
Zikiri Bayan An Gama Alwala
"Ashhadu an laa ilaha illallahu wah dahu laa sharika lahu wa Ashhadu anna Muhammadu abduhu...
Fassarar Huɗubar Juma’a Rubutacciya daga Masallaci mai Alfarma 7th Nuwamba 2025
Fassarar huɗubar Juma'a kai daga Masallaci mai alfarma, ta yau Juma'a 16 Jumadal Ula, 1447 H / 07 November, 2025 M
Mai Huɗuba: Sheikh Dr....
Yadda Falalar Suratul Ƙulhuwallahu Ahad Take
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) yace: "Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce: "Ku taru zan karanta muku ɗaya bisa ukun al-ƙur'ani,...
Sauran Waɗanda Suka Yi Shahada Tare Da Husaini (Radiyallahu Anhu)
Wani abun jan hankali shi ne sunayen waɗansu daga cikin 'ya'yan Husaini da ƙannansa waɗanda suka gamu da ajalinsu a wannan lokaci a Karbala.
Waɗannan...
Yadda Falalar Karanta Amanar Rasulu Take
An karɓo daga abu Mas'ud Albadri (Radiyallahu Anhu) haƙiƙa Annabi (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; "Wanda ya karanta ayoyi biyu na ƙarshen Baƙara a...
Bayanin Manyan Malaman Sunna A Kan Matsayin Sayyidina Husaini (RA) Da...
Haƙiƙa Sayyidina Husaini (Radiyallahu Anhu) yana da maɗaukakiyar daraja da alfarma a zukatan dukkan musulmi na ƙwarai musamman ma malamai.
Wannan ya sa bakinsu ya...
Zikiri In An Zauna A Wani Majalisi
Ibn Umar ya ce: an kasance an ƙirgawa ga Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) a majalisi kafin ya tashi, yana cewa sau ɗari:
"Rabbigfir lii...
Yadda Falalar Suratul Falaƙi Da Nasi Take
An karɓo daga Uƙubatu ɗan Amir (Radiyallahu Anhu) yace; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) yace; "Ba ka ga waɗansu ayoyin da aka saukar da...
Zikiri Yayin Shiga Gida
"Bismillaahi walajnaa, wa Bismillaahi kharajnaa, wa alal-laahi Rabbanaa tawakkalnaa".
{Da sunan Allah muka shiga, kuma da sunansa muka fita, kuma ga Allah kaɗai, Ubangijinmu, muka...









