Tag: hadisan manzan Allah

  • Sahabban Da Suka Fi Kowa Rawaito Hadisai

    Sahabban Da Suka Fi Kowa Rawaito Hadisai

    Waɗannan sahabban su suka fi kowa rawaito hadisan Manzon Allah Sallahau Alaihi wasallam. Allah ya ƙara yarda da su.

    1. ABU HURAIRA (R.A) ya rawaito
    hadisai guda 537
    2. ABDULLAHI ƊAN UMAR (R.A) ya
    rawaito hadisai guda 2630
    3. ANAS ƊAN MALIK (R.A) ya
    rawaito hadisai guda 2286
    4. AISHA ‘YAR ABUABKAR (R.A) ta
    rawaito hadisai guda 2210
    5. ABDULLAHI ƊAN ABBAS (R.A) ya
    rawaito hadisai guda 1660
    6. JABIR ƊAN ABDULLAHI (R.A) ya
    rawaito hadisai guda 1540
    7.ABU SA’ID A KHUDRI (R.A) ya
    rawaito hadisai guda 1170

    Bayan waɗannan, babu wanda ya rawaito hadisai sama da dubu.