Lawan Bello

  • Amsa: Matsawar likita yace yayi, ba tare da ya ajiye azumi ba, to, ya halatta, saboda shi yin gwajin, ba ya karya azumi.

    Hujja: (Mazhabu Hanafiya, Almu’utamarul Islami fi DauratihAl’ashirah).

    Domin karanta […]

  • Amsa: Yin allura ga mai azumi ya halatta, sai idan likita ne yace, ya ajiye azumin, to, wajibi ne ya ajiye; amma ita allurar bata karya azumi, koda mutm yaji wani abu mai kama da ɗanɗanonta a m […]

  • Amsa: Ya halatta mai azumi ya wanke bakinsa da kowane irin sinadarin wanke baki, babu komai.

    Hujja: (Daarul Ifata’i).

    Domin karanta cikakken bayani akan Shin Zan Iya Zuwa Ayi Min Allura Da Azumi A Bakina? […]

  • Amsa: Duk abin da mai azumi ya ɗanɗana shi a kan harshe, ya tofar daga baya, kuma ya haɗiyi yawu, sai yaji ɗanɗanon abin, a dalilin rashin kurkure baki, azuminsa yana nan daram.

    Hujja: (6338).

    Domin kara […]

  • Amsa: Mai azumin da ƙuraje suka fito masa Akan harshe, ya hallata ya goga tumaturi, amma kar ya haɗiye yawun bakinsa na lokacin, saidai ya tofar.

    Hujja: (Alfatawa 6338).

    Domin karanta cikakken bayani akan W […]

  • Amsa: Babu abinda ya karya masa azumi anan, kawai dai ya dinga ƙoƙarin zubar da yawun; saboda kar ya haɗiyi ƙwayoyin cuta, ya kuma nemi magani.

    Hujja: (Fatawa Almisiriya).

    Domin karanta cikakken bayani aka […]

  • Amsa: Babu laifi idan mai azumi yana fama da ciwon haƙori wanda bai hana shi ɗaukar azumi ba, ya ɗiga magani, ko ya barbaɗa magani akan haƙorin.

    Hujja: (Alfatawa 6338).

    Domin karanta cikakken bayani akan […]

  • Amsa: Duk mutumin da ya saka maganin ciwon Ido, kuma yaji shi har maƙogwaro, babu komai, azuminsa na nan.

    Hujja: (Mazhabu Hanafiya, Ibnu Taimayyah).

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Haƙorina Yana M […]

  • Amsa: Idan ruwan sabulun wanka ya shiga hancin mai azumi, babu komai, azuminsa yana nan.

    Hujja: (Alfatawa 261682).

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Mutum Ya Saka Maganin Ciwon Ido, Sai Yaji Maganin […]

  • Amsa: Duk matar da ta haɗiye jan baki, sakamakon taɓawa da harshenta yake yi, har ta haɗiyi yawu da shi, azuminta yana nan, babu komai.

    Hujja: (Ibnu Najim), littafi: Albaharu Ra’iqu, Fatawa 181305. Mazhab Ha […]

  • Amsa: Duk mutumin da yayi amai, sai ya mayar da ragowar dake maƙogwaronsa kafin ya fito kan harshensa; ya cigaba da azuminsa, babu komai.

    Hujja: (Faawar Ibn Abbas da Ibn Mas’ud). Littafi: Yusuful […]

  • Amsa: Idan mutum ya ɗauki jariri, sai yayi masa tumbuɗi a cikin hancinsa, azumin shi yana nan daram.

    Hujja: (Almazid fil Fatawa 123962).

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Nayi Amai, Kuma Bai Gama F […]

  • Amsa: Idan mutum ya haɗiyi guminsa da azumi a bakinsa,babu komai, azuminsa yana nan daram.

    Hujja: (Almazid fil fatawa 164965).

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Na Ɗauki Yaro Jariri, Sai Yayi Min T […]

  • Amsa: Idan mutum ya haɗiye yawu, ko wani kaki, azuminsa na nan daram.

    Hujja: (Allamatul dasuqi alma’liky, ibnu habib, littafi Hashiyatu Dasuqi 525/1).

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Gumina Ya […]

  • Amsa: Idan mutum yayi amai, amma bai haɗiye wani ɓangare na aman da yayi ba, babu komai, azuminsa na nan daram.

    Hujja: “Wanda duk yayi amai, babu komai na ramuwa akan shi”.

    Marawaici: Abu Huraira, l […]

  • Idan Na Saka Kwalli A Idona, Kuma Sai Na yi Kaki, Sai Na ga Wannan Kwallin Da Na Saka A Idona A Cikin Wannan Kakin, Yaya Azumi na? Amsa: Idan mutum yayi kaki, sai yaga kwallin idon da ya saka a cikin kakin da yayi, babu komai, azuminsa na nan […]

  • Amsa: Idan mutum yana fama da ciwon asma, ya hallata ya shaƙi maganin na masu asma, a lokacin da yake azumi.

    Hujja: Fatawa Shaikh Usaimin.

    Domin karanta cikakken bayani akan Idan Na Saka Kwalli A Idona, […]

  • Amsa: Idan mutum ya haɗiyi sauro, ko ƙuda ko wani kwaro, ko wani abu kamar zare, ko gashi, azuminsa na nan daram, babu komai.

    Hujja: Mardaawi cikin littafin Ijma’a, Ibn Muflih cikin littafin Furu’u, Jasas c […]

  • Amsa: Mutum zai ɗauki azumi tun kafin hudowar alfijir, har ya zuwa faɗuwar rana.

    Hujja: “Harsai hasken alfijir ya fito, ya bayyana, sannan ku kame daga ci da sha da mu’amalar auratayya, har ya zuwa faɗuwar ra […]

  • Amsa: Mutum zai ɗauki azumi da janaba ajikinsa, wannan baya taɓa azuminsa.

    Hujja: “Shugaban halitta yana wayar gari da janaba, sannan yayi wanka”

    Marawaici: Ummuna A’isha da UmmusSalama, Littafi: Sahihul B […]

  • Load More