Description
Auren Haɗi Littafin da Khadija Adam Ameenu (Ummi Dija) ta wallafa shi; Auren Haɗi Littafi ne da yake nu na muhimmancin yiwa iyaye biyayya; Inda acikin Littafin Iyayen Meena da Iyayen Fu’ad suka haɗa aure tsakanin Fu’ad da Meena ba tare da sanin su ba; Meena bata son auren saboda tana da wanda take so; amma se ta yarda ta yiwa mahaifinta biyayya, Inda daga ƙarshe biyayyar da tayi ta zame mata Alkhairi.
Domin karanta cikakke bayani akan Ma’anar Aure danna nan