-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 2 months ago
Waƙoƙin Fada Da Wasu Waƙoƙi Game-Gari
1.1 Abdu Inka Bakura : : : : : : ‘Shi mika dibi Mujaddadi.’Sarkin Musulmi Alhaji Sir Abubakar III : : :’Akwai […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 months, 3 weeks ago
Makaɗi a Sarrafa Harshen Waƙa
Kamar yadda aka yi bayani a baya, makaɗi yana amfani da gurbin furuci na gaɓoɓi a cikin kalmomi da jimloli ya samar da […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 4 months ago
Iyalin Musa Ɗanƙwairo
Iyali suturar mutum, iyali suturar gida. A bisa yanayin zamantakewar bil Adama da aljannu, cikar ɗa, mutum namiji ko […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 4 months ago
Wuraren Sadawar Waƙar Baka
Makaɗan Hausa sukan sadar da waƙoƙin da suka yi bisa maƙasudai ne daban-daban gwargwadon waɗanda aka yi domin su. Waɗa […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 4 months, 1 week ago
Ƙungiyar Makaɗa Musa Ɗanƙwairo ta Kiɗa
Makaɗa Musa Ɗanƙwairo ya samar da ƙungiya ta aiwatar da kiɗa mai zurfin tunani wadda kuma ta amsa sunanta. A wann […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 4 months, 1 week ago
Yin Waƙar Baka ko Sarrafa Waƙar Baka
A lokacin da makaɗi ya zo yin waƙar baka tun a ƙwaƙwalwarsa da tunaninsa yake fara tsara ta. Wannan tsari shi ne na […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 7 months, 1 week ago
Waƙar Ban Mutu Ba (Fati Nijar)
Mawaƙiya : Fati Nijar G/Waƙa: Ayyaraye ga ta da rai Fati Nijar, Ba ta mutu ba. Jagora : Ya jama’a […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 7 months, 1 week ago
Taƙaitaccen Tarihin Hajiya Fati Nijar
Sunan Fati Nijar na yanka shi ne Fatima, Mahaifinta kuma Abdurrahman wanda ake yi wa sunan rana Labaran, mahaifiyarta […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 4 months ago
Bisa yawancin lokuta na sadar da waƙoƙin baka na Hausa, kamar yadda aka yi bayani a baya; akan sadar da waƙar baka ne a lokaci na safiya ko na hantsi ko na rana ko na yammaci ko na daddare da dai sauran lo […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 5 months ago
Bayan makaɗan baka sun gama tunanin waƙar da za su yi; sai kuma su zo, su sadar da ita ga al’umma.
Ana sadar da waƙar baka ga Hausawa a ɗaiɗaikun gidajensu da wani wuri da suka shirya wanda ake kira dand […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 5 months ago
Magabatan Musa Ɗanwaƙiro Maradun su ne; kakanninsa da mahaifinsa da mahaifiyarsa da yayansa da ‘ya’yansa da kuma sauran ‘yan’uwa na jininsa.
Musa Ɗanƙwairo da magabatansa sun fito ne daga garin Ɗankadu ta c […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 5 months ago
Mazubi na harshen waƙar baka yana ɗauke da ƙwayoyin sauti da gaɓoɓi da kalmomi da kuma jumloli; waɗanda suke ba makaɗa damar su iya aiwatarwa da sadarwa cikin rerawa a sauƙaƙe.
A zubi na waƙoƙin baka, daɗa […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau wrote a new post 3 years, 6 months ago
Harshe da Waƙa – Harshe wani muhimmin sinadari ne wanda al’umma take bayyana al’adunta da hali na zamantakewarta. Mutane a ɗaiɗaya ko a rukuni ko a ƙungiya na isar da muradansu a rayuwa ta hanyar harshe.
Ida […]
-
Prof. Sa’idu Muhammad Gusau changed their profile picture 3 years, 6 months ago
Gida Prof. Sa’idu Muhammad Gusau