Shehu Mansur Dala

  • Shi kuwa zalunci babu abin da yake haifarwa ga azzalumai da ƙasa sai musiba da bala’i a duniya da lahira.

    Sakamakon Zalunci – Kowane irin zalunci babba da ƙarami gamammen zalunci wato zalunci da shugabanni s […]

  • Hanyoyin Ɓarnatar Da Dukiyar Al'umma Akwai hanyoyi da yawa da shugabanni da ma’aikata suke bi wajen ɓarnatar da dukiyoyin al’umma kuma sai Allah ya […]

  • Hatsarin Shugabanci: Shugabanci komai ƙanƙantarsa wani nauyi ne babba a kan wanda ya hau kansa, wanda in ba a ɗauke shi an sauke shi daidai ba; in ba a yi gaskiya da adalci ba, in ba a riƙe amana ba; tabbas zai […]

  • Addu’o’in Tsari Daga Azzalumai; An karɓo daga Abdullahi ɗan Mas’ud (Radiyallahu Anhu) ya ce; Idan ɗayanku yana jin tsoron wani azzalumin shugaba sai ya ce:

    “Allahumma rabbussamawatis sab’i, wa rabbul arshil az […]

  • Hadisi Na Ɗaya A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu

    An karɓo daga Jarir ɗan Abdullahi (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Duk wanda ba ya […]

  • Hadisi Na Ɗaya A Kan Kada A Goyi Bayan Mai Laifi

    An karɓo daga Abdullahi ɗan Umar (Radiyallahu Anhu) ya ce: Na ji Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) yana cewa: “Duk wanda alfarmarsa ta hana a yi wani hu […]

  • Sallar Asham ita ce nafilfili da ake yi a bayan sallar Isha’i a cikin watan Ramadan, wato da zarar labarin ganin wata ya bayyana, domin wannan dare na Ramadan ne. Sannan yin ta cikin jam’i, sunna ce. Hadisi ya […]

  • An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce: Wanda ya yi zaman ƙauye zai yi jafa’i, wanda yake farauta zai gafala, wanda yake zuwa ƙofofin shugaba zai fitinu, mutuƙar bawa ya kusanci shugaba, zai ƙara nisa […]

  • An karɓo daga Ibn Abi Aufa (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Haƙiƙa Allah yana tare da alƙali matuƙar bai yi zalunci ba. Idan kuwa ya yi zalunci, sai Allah ya rabu da shi, […]

  • An karɓo da ga Jabir (R.A) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) Ya kasance yana koya mana istihara a cikin duk abin da za mu yi kamar yadda yake koya mana surar Alƙur’ani.
    Yana cewa: “Idan ɗayanku ya […]

  • An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu anhu) ya ce:
    “Manzon Allah (Sallalahu alaihi wassallam) Ya ce, “Mafificin azumi bayan Ramadan, shi ne azumin watan Muharram, Mafificiyar sallah bayan sallar farilla ita ce […]

  • Watan Shawwal shi ne watan Karamar Sallah. Ana so mutum ya yi azumi shida (6) a cikinsa.

    Shi wannan azumi ana iya yinsa a jere, ana kuma iya rarraba shi.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Azumin […]

  • Ranar Arfa ita ce ranar tara ga watan Zul- Hajji, rana ce mai cike da darajoji, ana son yin azumi da yawaita ibada a wannan rana. Sai dai an hana yin wannan azumin ga wanda yake aikin Hajji.
    Domin karanta cikakken […]

  • An karɓo daga Abdullahi Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) ya ce: “Yin umara a watan Ramadan daidai da ladan aikin Hajji ne, ko kuma daidai da ladan aikin Hajjin da aka yi tare da ni yake”. (Bukhari 1764, Muslim […]

  • An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya kansance yana ƙoƙari a goman ƙarshe, fiye da yadda yake yi a sauran lokutan “Muslim 1175).
    An karɓo daga gare ta A’is […]

  • Sallar Alwala Da Falalarta An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu anhu ) ya ce: wata rana bayan sallar Asuba, sai Manzon Allah (Sallallahu alaihi […]

  • Sallar walaha ana yin ta daga kimanin minti goma sha biyar bayan fitowar rana har zuwa lokacin sallar Azahar. Mafi ƙarancin sallar walaha shi ne raka’a biyu daga nan har zuwa raka’a goma sha biyu.
    Domin karanta […]

  • Raka’atul Fajri su ne raka’o’i biyu da ake yi kafin Sallar Asuba. Ana taƙaita su wato ba a tsawaita karatunsu da ruku’insu da sujjadarsu, kuma ana son yi su a gida kafin a fito masallaci. Manzon Allah (Sallallahu […]

  • Waɗannan nafiloli sune waɗanda ake yin su kafin ko bayan sallolin farilla; raka’o’insu goma ne ko sha biyu; ga yadda tsarin su yake :Raka’a biyu kafin Sallar Azahar ko raka’a huɗu bayan Sallar Azahar, raka’a Ma […]

  • 1- Samun ɗaukaka da daraja a Aljanna.
    2- Samun ƙauna da kulawa daga Allah Ta’ala.
    3- Nafila tana cike giɓi da kan faru a cikin farilla.
    4- Bayan farillai, ba abin da Allah ya fi so kamar Nafiloli.

    Domin ka […]

  • Load More