-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) “Babu waɗansu kwanaki da Allah ya fi son aikin alhairi a cikinsu irin waɗannnan kwanaki goma; sai suka ce:
“Ya Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) har ji […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:
“Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar da ta zo bayanta”. (Muslim 1162).
Domin karanta cikakken bayani […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Ana son a kowane wata mutum ya yi azumin kwana uku, kuma an fi so su kasance fararen kwanaki,, wato ranakun 13, 14, da 15 na kowane wata.
Falalar Azumin Kwanaki Uku A Kowanne Wata
Manzon Allah (Sallallahu […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.
Falalarsa.
An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance yana yin azumin ranakun Litinin da […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum.
Falalarsa.
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce: “Sallar da Allah ya fi so,, ita ce sallar Annabi […]
-
Dr. Yahaya Tanko's profile was updated 3 years, 6 months ago
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Rayuwar Yahaya Tanko A Taƙaice
Wanda Aka Gabatar A Taron Walima Wanda Majalissar Mata Ta Shirya A Ɗakin Taro Na Tsangayar Kimiyya Ta Jami’ar Bayero Ranar Lahadi 27 Ga J/Sani=26 Ga Maris 2017
Ƙuruciya da A […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:-
“Fazkuruunii azkurkum washkuruu lii walaa takfuruunii”
{ ku ambace ni, zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce min} (Baƙara, aya ta 152).
“Yaa ayyuhal – lazina ama […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Allaahumma baarik lahum fimaa razaƙahum, wagfir lahum warhamhum”.
{Ya Allah! Ka albarkance su a cikin abin da ka azurta su da shi, kuma ka gafarta musu, ka ji ƙansu}.
Domin karanta cikakken bayani a kan F […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Alhamdu lil laahil lazii aɗ’amanii hazaa wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin”.
{Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya ciyar da ni wannan (abincin); ya azurta ni da shi, ba tare da wa […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Afɗara indakum saa’imuuna wa akala ɗa’aamakum abraaru; wasallat alaikumul mala’ikatu”.
{Allah ya sa masu azumi su yi buɗa baki a wajenku; kuma Allah ya sa nagartattun bayi su ci abincinku; kuma Allah ya sa Ma […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Zahabaz zama’u wabtallatil uruƙu, wa sabatal ajru in sha’allaahu”.
{Ƙishirwa ta tafi, an yayyafawa jijiyoyi ruwa, kuma lada ya tabbata in Allah ya so}.
Abdullah bin Amr bin Al- As ya ce: Manzon Allah ( […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Bari in kammala wannan babi da wasiyar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam)
An karɓo daga Abdullahi Ibn Basrin (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa wani mutum ya ce; da Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ha […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya zauna a wuri ya yi maganganu da yawa, kafin ya tashi, sai ya ce;
“Subhanakallahumma wa bi hamdika […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
An karɓo daga Shaddad Ɗan Aus (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: shugaban Istigfari shi ne ka ce :
“Allahumma anta Rabbi, laa ilaha illa anta, khalaƙatani, wa ana abduka; wa an […]
-
Ibrahim Garba Nayaya wrote a new post 3 years, 6 months ago
Ramuwar Azumin Ramadan – Dukkanin wanda Azumin watan Ramadana ya kubce masa bisa dalilai na Shari’a, ramuwa ta wajaba a kansa. Game da ramuwar kuwa, ga yadda abin yake:
1. Ka sani ɗan’uwana, ramuwar azumin da […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Bismil laahi wa alaa sunnati Rasulil laahi”
{Da sunan Allah, kuma a kan sunnar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam)}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Da Ake Yi Bayan An Binne Mamaci danna […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Inna lil laahi maa akhaza, walahu maa a’aɗaa wa kullun shai’in anhu bi ajalin musammaa…..faltasbir wal tahtasibu”.
{Haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne, kuma abin da ya bayar shi ma nasa ne, kuma kow […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
Addu’a Ga Mamaci – “Allaahummagfir lahu warhamhu, wa aafihi; wa afu anhu wa akrim nuzulahu wawassi’i mudkhalahu, wagsilhu bil maa’i wassalji wal baradi; wa naƙƙihi minal khaɗaayaa kamaa naƙƙaitas saubal abya […]
-
wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago
“Allaahummagfir li fulaanin (bismihi) warfa’a darajatahu fiil mahdiyyina, wakhlufhu fii aƙibihi fil gaabiriina, wagfir lanaa walahu yaa Rabbal aalamiina, wafsah lahu fii ƙabarihi wa nauwir lahu fihi”.
{Ya A […]
- Load More
Gida Activity