Activity

  • An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) “Babu waɗansu kwanaki da Allah ya fi son aikin alhairi a cikinsu irin waɗannnan kwanaki goma; sai suka ce:

    “Ya Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) har ji […]

  • Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:

    “Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar da ta zo bayanta”. (Muslim 1162).

    Domin karanta cikakken bayani […]

  • Ana son a kowane wata mutum ya yi azumin kwana uku, kuma an fi so su kasance fararen kwanaki,, wato ranakun 13, 14, da 15 na kowane wata.

    Falalar Azumin Kwanaki Uku A Kowanne Wata

    Manzon Allah (Sallallahu […]

  • Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.

    Falalarsa.

    An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance yana yin azumin ranakun Litinin da […]

  • Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum.

    Falalarsa.

    Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce: “Sallar da Allah ya fi so,, ita ce sallar Annabi […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    Rayuwar Yahaya Tanko A Taƙaice

    Wanda Aka Gabatar A Taron Walima Wanda Majalissar Mata Ta Shirya A Ɗakin Taro Na Tsangayar Kimiyya Ta Jami’ar Bayero Ranar Lahadi 27 Ga J/Sani=26 Ga Maris 2017

    Ƙuruciya da A […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:-

    “Fazkuruunii azkurkum washkuruu lii walaa takfuruunii”

    { ku ambace ni, zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce min} (Baƙara, aya ta 152).

    “Yaa ayyuhal – lazina ama […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Allaahumma baarik lahum fimaa razaƙahum, wagfir lahum warhamhum”.

    {Ya Allah! Ka albarkance su a cikin abin da ka azurta su da shi, kuma ka gafarta musu, ka ji ƙansu}.

    Domin karanta cikakken bayani a kan F […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Alhamdu lil laahil lazii aɗ’amanii hazaa wa razaƙaniihi min gairi haulin minnii walaa ƙuwwatin”.

    {Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya ciyar da ni wannan (abincin); ya azurta ni da shi, ba tare da wa […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Afɗara indakum saa’imuuna wa akala ɗa’aamakum abraaru; wasallat alaikumul mala’ikatu”.

    {Allah ya sa masu azumi su yi buɗa baki a wajenku; kuma Allah ya sa nagartattun bayi su ci abincinku; kuma Allah ya sa Ma […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Zahabaz zama’u wabtallatil uruƙu, wa sabatal ajru in sha’allaahu”.

    {Ƙishirwa ta tafi, an yayyafawa jijiyoyi ruwa, kuma lada ya tabbata in Allah ya so}.

    Abdullah bin Amr bin Al- As ya ce: Manzon Allah ( […]

  • Bari in kammala wannan babi da wasiyar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam)

    An karɓo daga Abdullahi Ibn Basrin (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa wani mutum ya ce; da Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ha […]

  • An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya zauna a wuri ya yi maganganu da yawa, kafin ya tashi, sai ya ce;

    “Subhanakallahumma wa bi hamdika […]

  • An karɓo daga Shaddad Ɗan Aus (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: shugaban Istigfari shi ne ka ce :

    “Allahumma anta Rabbi, laa ilaha illa anta, khalaƙatani, wa ana abduka; wa an […]

  • Ramuwar Azumin Ramadan – Dukkanin wanda Azumin watan Ramadana ya kubce masa bisa dalilai na Shari’a, ramuwa ta wajaba a kansa. Game da ramuwar kuwa, ga yadda abin yake:

    1. Ka sani ɗan’uwana, ramuwar azumin da […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Bismil laahi wa alaa sunnati Rasulil laahi”

    {Da sunan Allah, kuma a kan sunnar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam)}.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Da Ake Yi Bayan An Binne Mamaci danna […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Inna lil laahi maa akhaza, walahu maa a’aɗaa wa kullun shai’in anhu bi ajalin musammaa…..faltasbir wal tahtasibu”.

    {Haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne, kuma abin da ya bayar shi ma nasa ne, kuma kow […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    Addu’a Ga Mamaci – “Allaahummagfir lahu warhamhu, wa aafihi; wa afu anhu wa akrim nuzulahu wawassi’i mudkhalahu, wagsilhu bil maa’i wassalji wal baradi; wa naƙƙihi minal khaɗaayaa kamaa naƙƙaitas saubal abya […]

  • wikiHausa wrote a new post 3 years, 6 months ago

    “Allaahummagfir li fulaanin (bismihi) warfa’a darajatahu fiil mahdiyyina, wakhlufhu fii aƙibihi fil gaabiriina, wagfir lanaa walahu yaa Rabbal aalamiina, wafsah lahu fii ƙabarihi wa nauwir lahu fihi”.

    {Ya A […]

  • Load More