-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
An haifi Kamilu Hussain a shekarar 1980 a ƙauyen Beta Ƙaramar Hukumar Sumaila da ke Jihar Kano a Tarayyar Nijeriya. Cikakken sunansa shi ne Kamilu, amma alkunyarsa ita ce “Almajirin Mawaƙa”.
Sunan mah […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Mawaƙa da dama sun dogara da yin waƙa wanda rayuwarsu ta dogara a kai; wannan tunani kuwa tun daga mawaƙan jiya har zuwa na yau waɗanda ake kiransu da Mawaƙan Situdiyo.
Misali, Marigayi Alhaji (Dk.) Mamm […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Aminuddeen Ladan Abubakar (Alan Waƙa) ya yi wa Farfesa Gusau waƙoƙin yabo da dama; amma a wannan takarda an ɗauki waƙa ɗaya mai taken “Ga ka Farfesa” ; wadda a cikinta aka zaƙulo yabon da ya yi masa. […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Yabo na nufin ba da shaida mai kyau game da mutum bayan ya yi wani abin a yaba; na burgewa ko kuma ana so ya aikata abin na burgewa ko na a yaba.
Misalin Yabo:
Jagora: Ka ji waƙa tana fita,Gurin ɗan B […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Wannan nazari ya sami tagomashin kammaluwa ta hanyar sauraren waƙoƙin da aka yi wa Farfesa Sa’idu Muhammad Gusau;
Sannan sai aka ga dacewar rubuce su, wanda kafin a rubuta su ɗin, sai aka sami wasu a ru […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Da yake aikin ya shafi kiɗa ne, ya kamata a bayyana ma’anar kiɗa da kuma makaɗi.
Alhassan da wasu (1982:75) sun bayyana kiɗa da cewa; “Shi ne buga abubuwan da aka yi musamman don bugawa da busa abubuwan da aka […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Muhallan da ake waƙoƙin Fiyano na Hausa su ne wuraren da mawaƙan Hausa masu amfani da fiyano suke rera waƙoƙinsu.
Muhallan Fiyano su ne kamar haka:
1. Fina-finan Hausa
Wato irin fina-finan da ake yi a […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Zainab (2009:84) ta ce “Waƙoƙin fiyano na Hausa su ne waƙoƙin da suka samu canje-canje; daga kayan kiɗa na gargajiya zuwa kayan kiɗa na zamani; kamar fiyano da jita da sauransu”.
Kamar yadda aka ambata a sama, […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Mafi yawan mawaƙa da ake yi wa kiɗan fiyano matasa ne, imma dai mata ne ko kuma maza; domin a yanzu ire-iren kiɗan fiyano ne ya mamaye dukkanin waƙoƙin da ake rerawa.
Sawa’un waɗannan waƙoƙi sun ƙunshi […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Bayan samun fiyano a ƙasar Hausa, an samu makaɗa da dama da suka sayo ta; kuma suka buɗe shaguna a wurare daban-daban domin yin kaɗe-kaɗe na fiyano.
Daga cikin masu kiɗan fiyano a ƙasar Hausa akwai: […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 7 months ago
Gusau (2008:6) ya bayyana fiyano wani abin kiɗa ne baƙo ga Hausawa da suka samu ta hanyar hulɗa ta Turawa”.
Samuwar waƙoƙin fiyano na Hausa ya kawo wani sabon al’amari ga manazarta waƙoƙin Hausa. Hakan kuwa y […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Recording – Shin kana da aboki wanda yake ɗauke da computer mai amfani da Windows 8, kuma yake shan wahalar aiki da sababbin al’amuran da ya zo da shi ?
Recording – Hanya mafi sauƙi da za ka taimake shi it […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Auren Hausawa – Auren nan na da ma’anoni da dama daga masana; domin sun yi ƙoƙarin faɗaɗa ma’anar zuwa ga ɓangarori da dama; amma a nan za mu kalli ma’ana guda ɗaya wadda ta dace da batunmu.
Auren Hausa […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Alhassan (1981:1) ya bayyana Ƙasar Hausa ta asali tana Afirka ta Yamma; a farfajiyar dake tsakanin hamadar sahara da dazuzzukan da suka doshi gaɓar tekun Atilantika daga kudu.
Kuma ana kiran Ƙasar da suna Su […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Idan muka juya kan sanin wane ne Bahaushe kuwa? A iya cewa mafi yawancin mazauna Ƙasar Hausa su ne al’ummar Hausawa.
Amma akwai wasu ƙabilu waɗanda suka yi kaka-gida a wannan Ƙasa ta Hausa; har hakan ya san […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Abubuwan Da Ake Buƙata Idan Za A Haɗa Macaroni su ne:
AlbasaTumatirGreen beans (koren wake)Potatoes (dankali)Niƙaƙƙen namaAbin ɗanɗanoVinegar (khal)KasbaraShammar
Kayan Aiki
Mu […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Idan aka ce man gashi, ana nufin mai da muke amfani da shi wajen kula da gashin kanmu ko mace ko namiji.
Mukan yi amfani da man gashi domin ƙayatar da shi wajen saka shi; laushi, ƙamshi, hana ƙuraje da ƙy […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Abubuwan Da Ake Buƙata Idan Za A Haɗa Gima Macaroni Jallof su ne:
Niƙaƙƙen nama/maiKayan miyaTafarnuwaMasoroGirfaShammarAbin ɗanɗano
Kayan Aiki
Murhu/Risho/GasTukunyaKaskoMazubi (mai tsafta […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Fanke wani abinci ne da ake yin sa da fulawa.
Abubuwan Da Ake Buƙata Idan Za A Haɗa Fanke Su Ne:
Fulawa SugarGishiriYistRuwaMai (na suya)
Kayan Aiki
Murhu/Risho/GasKaskoMazubi (mai t […]
-
Maulanatu Abdullahi wrote a new post 3 years, 8 months ago
Mahshi wani abinci ne da ake haɗawa da shinkafa, kayan lambu da kuma nama.
Abubuwan Da Ake Buƙata Idan Za A Haɗa Mahshi
Gatafosa/ yalon bature (garden egg)PotatoesOnionsNamaShinkafa
Kayan Ai […]
- Load More
Gida Maulanatu Abdullahi