Shehu Mansur Dala

  • Falalar Ƙulhuwallahu Ahad – An karɓo hadisi daga Abu Sa’idil Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce: Ɗan ‘uwana Ƙatada ɗan Nu’uman ya ce:

    Haƙiƙa wani mutum ya yi tsayuwar dare a lokacin Annabi (Sallallahu Alaihi […]

  • Halaye Da Siffofin Shugaba Nagari Shugaba Nagari – Ya kamata kowane Shugaba daga sama har ƙasa ya sifantu da waɗannan halaye: 1) Adalci shine t […]

  • Tushen Zaman Lafiya Da Hanyoyin Tabbatar Da Adalci Hanyoyin Tabbatar Da Adalci – Majaddid shaihuna Usman ɗan Fodiyo Allah ya ƙara rahama a gare shi; ya rubuta littafi m […]

  • Shi kuwa zalunci babu abin da yake haifarwa ga azzalumai da ƙasa sai musiba da bala’i a duniya da lahira.

    Sakamakon Zalunci – Kowane irin zalunci babba da ƙarami gamammen zalunci wato zalunci da shugabanni s […]

  • Nasihohi Goma Ga Masu Kula Da Dukiyar Al'umma Duk shugaba ko ma’aikaci ko wani wakilin jama’a da dukiyar al’umma take gilmawa ko shigowa hannunsa to haƙiƙa yana c […]

  • Hanyoyin Ɓarnatar Da Dukiyar Al'umma Akwai hanyoyi da yawa da shugabanni da ma’aikata suke bi wajen ɓarnatar da dukiyoyin al’umma kuma sai Allah ya […]

  • Hatsarin Shugabanci: Shugabanci komai ƙanƙantarsa wani nauyi ne babba a kan wanda ya hau kansa, wanda in ba a ɗauke shi an sauke shi daidai ba; in ba a yi gaskiya da adalci ba, in ba a riƙe amana ba; tabbas zai […]

  • Addu’o’in Tsari Daga Azzalumai; An karɓo daga Abdullahi ɗan Mas’ud (Radiyallahu Anhu) ya ce; Idan ɗayanku yana jin tsoron wani azzalumin shugaba sai ya ce:

    “Allahumma rabbussamawatis sab’i, wa rabbul arshil az […]

  • Hadisi Na Ɗaya A Kan Falalar Adalci Da Tausayawa Mabiya Da Illolin Gallaza Musu

    An karɓo daga Jarir ɗan Abdullahi (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Duk wanda ba ya […]

  • Hadisi Na Ɗaya A Kan Kada A Goyi Bayan Mai Laifi

    An karɓo daga Abdullahi ɗan Umar (Radiyallahu Anhu) ya ce: Na ji Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) yana cewa: “Duk wanda alfarmarsa ta hana a yi wani hu […]

  • Sallar Asham ita ce nafilfili da ake yi a bayan sallar Isha’i a cikin watan Ramadan, wato da zarar labarin ganin wata ya bayyana, domin wannan dare na Ramadan ne. Sannan yin ta cikin jam’i, sunna ce. Hadisi ya […]

  • An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce: Wanda ya yi zaman ƙauye zai yi jafa’i, wanda yake farauta zai gafala, wanda yake zuwa ƙofofin shugaba zai fitinu, mutuƙar bawa ya kusanci shugaba, zai ƙara nisa […]

  • An karɓo daga Ibn Abi Aufa (Radiyallahu Anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Haƙiƙa Allah yana tare da alƙali matuƙar bai yi zalunci ba. Idan kuwa ya yi zalunci, sai Allah ya rabu da shi, […]

  • An karɓo da ga Jabir (R.A) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) Ya kasance yana koya mana istihara a cikin duk abin da za mu yi kamar yadda yake koya mana surar Alƙur’ani.
    Yana cewa: “Idan ɗayanku ya […]

  • An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu anhu) ya ce:
    “Manzon Allah (Sallalahu alaihi wassallam) Ya ce, “Mafificin azumi bayan Ramadan, shi ne azumin watan Muharram, Mafificiyar sallah bayan sallar farilla ita ce […]

  • Watan Shawwal shi ne watan Karamar Sallah. Ana so mutum ya yi azumi shida (6) a cikinsa.

    Shi wannan azumi ana iya yinsa a jere, ana kuma iya rarraba shi.

    Domin karanta cikakken bayani a kan Falalar Azumin […]

  • Ranar Arfa ita ce ranar tara ga watan Zul- Hajji, rana ce mai cike da darajoji, ana son yin azumi da yawaita ibada a wannan rana. Sai dai an hana yin wannan azumin ga wanda yake aikin Hajji.
    Domin karanta cikakken […]

  • An karɓo daga Abdullahi Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) ya ce: “Yin umara a watan Ramadan daidai da ladan aikin Hajji ne, ko kuma daidai da ladan aikin Hajjin da aka yi tare da ni yake”. (Bukhari 1764, Muslim […]

  • An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya kansance yana ƙoƙari a goman ƙarshe, fiye da yadda yake yi a sauran lokutan “Muslim 1175).
    An karɓo daga gare ta A’is […]

  • Sallar Alwala Da Falalarta An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu anhu ) ya ce: wata rana bayan sallar Asuba, sai Manzon Allah (Sallallahu alaihi […]

  • Load More