-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An Karɓo daga Abu Hurairata (Radiyallahu anhu) ya ce: Haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Kullum da safe waɗansu Mala’iku biyu suna sakkowa, sai ɗayansu ya ce: “Ya Allah ka mayarwa da mai […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Mu’awiyya Ibn Haidah (Radiyallahu anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Haƙiƙa yin saƙaka a asirce tana gussar da fushin Ubangiji, Kuma haƙiƙa ayyukan alhairi suna kawar […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Abul Yasar (Radiyallahu anhu) ya ce: Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Wanda ya yi jinkiri ga wanda yake cikin ƙunci ko ya yafe masa abin da yake bin sa, Allah zai sanya shi a c […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo da ga Salman ɗan Amr (Radiyallahu anhu) haƙiƙa Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Bai wa miskinin sadaƙa lada ɗaya ne, bai wa ɗan uwa saƙaka lada biyu ne” (Ladan sadaƙa da ladan sa […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Falalar Yin Sadaka A Asirce
An karɓo daga Abu Harairata (Radiyallahu anhu) yace: Annabi (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce: “Mutane bakwai Allah […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Jabir (Radiyallahu anhu) ya ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasalam) ya ce:
“Duk musulmin da ya dasa bishiya, za a rubuta masa lada duk lokacin da aka ci wannan dashe. Ko aka sata, ko […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: Allah Ta’ala yana ƙin mutane huɗu; Ɗan kasuwa mai yawan rantsuwa, da talaka mai girman kai, da tsoho maz […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Watan Zul-Hajji wata ne mai tarin falala da ɗimbin daraja, cike yake da alhairai masu yawa.
Kuma a cikinsa ake yin aikin hajji, kwanaki goma na farkonsa, kwanaki ne masu daraja, saboda haka ake son yin azumi […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
An karɓo daga Ibn Abbas (Radiyallahu anhu) “Babu waɗansu kwanaki da Allah ya fi son aikin alhairi a cikinsu irin waɗannnan kwanaki goma; sai suka ce:
“Ya Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) har ji […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce:
“Azumin ranar Arfa ina nema da ga Allah ya kankare zunuban shekarar da ta gabata da shekarar da ta zo bayanta”. (Muslim 1162).
Domin karanta cikakken bayani […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Ana son a kowane wata mutum ya yi azumin kwana uku, kuma an fi so su kasance fararen kwanaki,, wato ranakun 13, 14, da 15 na kowane wata.
Falalar Azumin Kwanaki Uku A Kowanne Wata
Manzon Allah (Sallallahu […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Kamar yadda ake son azumin ranakun Alhamis da Litinin.
Falalarsa.
An karɓo daga A’isha (Radiyallahu anha) ta ce: “Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya kasance yana yin azumin ranakun Litinin da […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 5 months ago
Azumin Annabi Dawud (Alaihis salam) shi ne, yau a yi, gobe a huta. Iya tsawon rayuwar mutum.
Falalarsa.
Manzon Allah (Sallallahu alaihi wasallam) ya ce: “Sallar da Allah ya fi so,, ita ce sallar Annabi […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Bari in kammala wannan babi da wasiyar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam)
An karɓo daga Abdullahi Ibn Basrin (Radiyallahu Anhu) Haƙiƙa wani mutum ya ce; da Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) Ha […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
An karɓo daga Abu Huraira (Radiyallahu Anhu) ya ce; Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasalam) ya ce; “Wanda ya zauna a wuri ya yi maganganu da yawa, kafin ya tashi, sai ya ce;
“Subhanakallahumma wa bi hamdika […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
An karɓo daga Shaddad Ɗan Aus (Radiyallahu Anhu) daga Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: shugaban Istigfari shi ne ka ce :
“Allahumma anta Rabbi, laa ilaha illa anta, khalaƙatani, wa ana abduka; wa an […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
“A’uzu bil laahi minas Shaiɗaanir rajiimi”.
{Ina neman tsarin Allah daga Shaiɗan tsinanne}.
Domin karanta cikakken bayani a kan Addu’ar Wanda Ya Yi Sabon Aure, Ko Ya Sayi Abin Hawa danna nan.
Domin k […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Haƙƙoƙin Shugabanni – Kamar yadda iyaye suke da haƙƙoƙi a kan ‘ya’yansu; haka su ma Shugabanni suke da haƙƙi a kan mabiyansu; kai haƙƙoƙin shugabanni sun ma fi na iyaye nauyi da cancantar a kula da su, saboda su […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 6 months ago
Falalar Ƙulhuwallahu Ahad – An karɓo hadisi daga Abu Sa’idil Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce: Ɗan ‘uwana Ƙatada ɗan Nu’uman ya ce:
Haƙiƙa wani mutum ya yi tsayuwar dare a lokacin Annabi (Sallallahu Alaihi […]
-
Shehu Mansur Dala wrote a new post 3 years, 7 months ago
Halaye Da Siffofin Shugaba Nagari
Shugaba Nagari – Ya kamata kowane Shugaba daga sama har ƙasa ya sifantu da waɗannan halaye: 1) Adalci shine t […]
- Load More
Gida Shehu Mansur Dala