• A KULA DA LAFIYA

    2

    Haƙiƙa sanin cutar da take tare da mara lafiya da kuma tantance wata cuta daga wata, itace ƙwaƙƙwarar makamar shawo kan cuta da gano sahihin maganinta. Don haka farkon abin da ya kamaci mai bayar da magani shi ne, ya yi ƙoƙarin gano cutar da take tare da mara lafiyar da zai ba wa magani, sannan kuma sai ya bayar da maganin da ya dace da ita cutar da ya gano.

    400.00
    Add to cart
  • -37% BAKANDAMIYAR SARKINFADA

    BAKANDAMIYAR SARKINFADA

    0

    AMSHIN WAƘOƘI
    (Bakandamiya, Mala’ikun Ubangji, Littattafan Ubangiji, Manzannin Ubangiji,
    Kaddarar Ubangiji, Ni’imomin Ubangiji, Sharrin Zuciya, Nasiha da Kammalawa)

    Original price was: ₦630.00.Current price is: ₦400.00.
    Add to cart
  • DAMAKWARAƊIYYA

    0

    Wajibi ne mu sani cewa, abin da ake nufi da addini shi ne, tsarin rayuwa wanda Allah Mahalicci ya shimfiɗa wa bayinsa domin su tafiyar da rayuwarsu a kai. Ba kamar yadda mafi yawanmu muke dunƙule shi a cikin Salla Azumi zuwa Hajji, karatun Al-Ƙur’ani da zikiri ba. Dalilina a nan shi ne, yayin da Allah ya kammala saukar da al-Kur’ani, cewa ya yi ya kammala mana addininmu a gare mu.

    400.00
    Add to cart
  • Duhun Kai Gaba Da Kishiya

    1

    Wannan littafi ya yi bayani game da kishi da asalinsa da yadda ake yin sa a musulunci, tare da kawo misalai daga ayoyi da hadisan manzon Allah S.A.W. Haka kuma ya koyar da yanda ya kamata ya kamata mata su kasance suna gudanar da kishin a tsakaninsu.

    400.00
    Add to cart
  • GASKIYAR MAGANA A KAN ASHURA

    GASKIYAR MAGANA A KAN ASHURA

    1

    Babu wani abu da Manzon Allah (S.A.W) ya yi umarni a yi, ko ya yi, aka yi, bai ce komai ba a ranar Ashura sai azumi ya yi, ya yi umarni a yi, ya faɗi falalarsa, ya yi nuni ga falalar yin azumin ranar tara ga watan wato Tasu’a. Wannan shi ne kaɗai abin da ya inganta daga gare shi da sahabbansa da tabi’ai cikin su har da Imaman Ahlulbaiti. 

    400.00
    Add to cart
  • -29% KIMIYYA DA AL'AJABAN AL-QUR'ANI

    KIMIYYA DA AL’AJABAN AL-QUR’ANI

    0

    Na rubuta wannan littafi Mai suna: “KIMIYYA DA AL’AJABAN AL-QUR’ANI” don na fitowa da masu karatu tarin abubuwan al’ajabai da suke tattare da al-ƙur’ani mai girma.

    Original price was: ₦1,400.00.Current price is: ₦1,000.00.
    Add to cart
  • -38% MARHABAN DA MANZO

    MARHABAN DA MANZO

    0
    Original price was: ₦650.00.Current price is: ₦400.00.
    Add to cart
  • -37%

    RAMADAN MUBARAK

    0

    Domin sanin mahimman abubuwa game da azumin watan Ramadan da Shauwal da Zulhajj gami da yadda ake yin layya, Ittakafi, Lailatul ƙadri, ramuwar azumi, yadda ake duban watan azumi, abubuwan da suke karya azumi da zakkar fidda kai, da sauransu duka acikin wannan littafin

    Original price was: ₦630.00.Current price is: ₦400.00.
    Add to cart
  • SAHIHIN SIRRIN IZA JA’A

    1

    Iza ja’a (Suratun Nasri), ita ce sura ta (110) a jerin surorin Alƙur’ani mai girma guda ɗari da sha huɗu (114), kuma tana ɗaya daga cikin surorin da aka saukar a Madina, sannan kuma ayoyinta uku ne. Ga su kamar haka:

    400.00
    Add to cart
  • SAHIHIN SIRRIN ƘULHUWALLAHU AHAD

    0

    Suratul Ikhlas ita ce sura ta (112) a jerin surorin alƙur’ani mai girma. A wasu lokutan ana kiran ta da Ƙulhuwallahu Ahad, wato ana ambaton ta da ayar farko da ta fara da ita.

    400.00
    Add to cart
  • SAƘON ALKHAIRI ZUWA GA KISHIYOYI

    2
    400.00
    Add to cart
  • Wanene Bahaushe?

    0

    Littafi ne da ya ƙunshi tarihin Bahaushe tun asali, da yanayin yanda yake gudanar da rayuwarsa da zamantakewarsa kafin zuwan addini da kuma bayan zuwan addini.

    400.00
    Add to cart