fbpx
₦0.00

No products in the cart.

Home Tarihi Tarihin Fati Nijar

Tarihin Fati Nijar

0.00

Domin karanta littafin, danna koren rubutun nan.

Tarihin Fati Nijar

Description

Sunan Fati Nijar na yanka shi ne Fatima, Mahaifinta kuma Abdurrahman wanda ake yi wa sunan rana Labaran; mahaifiyarta kuma A’ishatu ‘yar Hassan ɗan Tanko.

Fatima (Binta) ta sami sunan fati Nijar daga Sadi Sidi Sharifai a lokacin da take yi masa amshi na waqoqin finafinai.

Labaran bisa asali mutumen Madawa ne cikin Jihar Tawa; kuma xan kasuwa ne mai zagayen garuruwa da qauyuka a ranekun cin kasuwanni a Jamhuriyyar Nijar.

Error decoding the Instagram API json
×

Maraba!

Yi magana da mu kai tsayi ta WhatApps ko a shiga group din mu.

×