fbpx
₦0.00

No products in the cart.

Home Aure Auren Haɗi

Auren Haɗi

0.00

Description

Auren Haɗi Littafin da Khadija Adam Ameenu (Ummi Dija) ta wallafa shi; Auren Haɗi Littafi ne da yake nu na muhimmancin yiwa iyaye biyayya; Inda acikin Littafin Iyayen Meena da Iyayen Fu’ad suka haɗa aure tsakanin Fu’ad da Meena ba tare da sanin su ba; Meena bata son auren saboda tana da wanda take so; amma se ta yarda ta yiwa mahaifinta biyayya, Inda daga ƙarshe biyayyar da tayi ta zame mata Alkhairi.

Domin karanta cikakke bayani akan Ma’anar Aure danna nan

Error decoding the Instagram API json
×

Maraba!

Yi magana da mu kai tsayi ta WhatApps ko a shiga group din mu.

×