fbpx
Friday, June 2, 2023
Home Littattafai addini Jerin Littattafan Hadisai Arba’in (40)

Jerin Littattafan Hadisai Arba’in (40)

0.00

Domin karanta littafin, danna koren rubutun nan.

Jerin Littattafan Hadisai Arba’in (40)

Description

Haƙiƙa Allah Ta’ala ya girmama ɗan adam ya yi masa baiwa mai yawa; ya tsara masa komai ta yadda zai zama shugaba kuma mai sarrafa duk abinda yake bayan ƙasa na dabbobi; tsirrai, ma’adanai da dukkan albarkatu na ruwa da na tudu da na ƙarƙashin ƙasa.

Wannan shine ma’anar halifancin da Allah ya halicci mutum ya zaunar da shi a wannan duniyar dominsa.

×